hari

IQNA

IQNA - Kasar Afirka ta Kudu wadda ta bude karar gwamnatin sahyoniyawan a birnin Hague, ta bukaci wannan kotun da ta ba da umarnin dakatar da kai farmakin da wannan gwamnatin ke yi a Rafah.
Lambar Labari: 3491164   Ranar Watsawa : 2024/05/17

IQNA - Ana ci gaba da yin Allah wadai da suka daga buga labaran da suka danganci matakin da gwamnatin sahyoniyawan ta dauka kan cibiyoyin soji a Isfahan.
Lambar Labari: 3491013   Ranar Watsawa : 2024/04/20

IQNA - Bayan wasu mutane dauke da makamai sun kai hari a wani masallaci a Burkina Faso, an kashe musulmi da dama da ke wannan masallaci.
Lambar Labari: 3490717   Ranar Watsawa : 2024/02/27

IQNA - A karon farko Dakarun kare juyin juya halin Musulunci sun shirya hare-haren makami mai linzami guda biyu a lokaci guda kan mayakan ISIS da Sahayoniyawan a Iraki da Siriya, wanda ke tare da martani da dama daga hukumomin Amurka.
Lambar Labari: 3490484   Ranar Watsawa : 2024/01/16

Damascus (IQNA) Harin da jiragen yakin yahudawan sahyoniya suka kai kan wata mota a garin "Al-Baath" da ke lardin "Quneitra" da ke kudancin kasar Siriya ya yi sanadiyar shahada 4.
Lambar Labari: 3490276   Ranar Watsawa : 2023/12/08

Washington (IQNA) Daliban Falasdinawa uku ne suka jikkata sakamakon harbin wani da ba a san ko waye ba a jihar Vermont da ke Amurka. Wasu majiyoyin labarai sun ce wannan lamari ya haifar da kiyayya ga Falasdinawa.
Lambar Labari: 3490213   Ranar Watsawa : 2023/11/27

A cikin wata sanarwa mai cewa:
Beirut (IQNA) Kungiyar Hizbullah ta kasar Labanon ta fitar da sanarwa tare da jaddada cewa, a matsayin martani ga hare-haren da gwamnatin sahyoniyawan ke kai wa kan fararen hula a kasar Lebanon, an kai hari kan matsayin dakarun gwamnatin Malikiyya.
Lambar Labari: 3489999   Ranar Watsawa : 2023/10/18

Wata kungiyar ta'addanci da ke da alaka da ISIS ta kashe dalibai akalla 25 ta hanyar kai hari a wata makaranta a yammacin Uganda.
Lambar Labari: 3489325   Ranar Watsawa : 2023/06/17

Tehran (IQNA) Akalla mutane 20 ne suka mutu wasu 35 kuma suka jikkata sakamakon harin kunar bakin wake da aka kai a wata cibiyar ilimi da ke yammacin Kabul, babban birnin kasar Afganistan.
Lambar Labari: 3487935   Ranar Watsawa : 2022/09/30

Tehran (IQNA) dakarun kasar Yemen sun samu nasarar kammala kwace iko da lardin Jauf daga hannun sojojin hayar Saudiyya.
Lambar Labari: 3484633   Ranar Watsawa : 2020/03/18

Tehran (IQNA) cibiyar da ke kula da hubbaren Imam Hussain (AS) ta yi tir da Allawadai da kakkausar murya kan harin da Amurka ta kaddamar kan filin jirgin Karbala.
Lambar Labari: 3484617   Ranar Watsawa : 2020/03/13

Isra’ila ta kai hare-hare da makamai masu linzami a kusa da birnin Damascus na Syra, amma makaman kariya na Syria sun kakkabo makaman na Isra’ila.
Lambar Labari: 3484492   Ranar Watsawa : 2020/02/06

Bangaren kasa da kasa, sojojin Isra'ila sun kai hari a Zirin Gaza inda suka kashe bafalastine guda da jikkata wasu.
Lambar Labari: 3484216   Ranar Watsawa : 2019/11/02

Wani mutum da ya shahara da yada kiyayya da kyama kan musulmi a Ingila tun bayan harin Newzealand ya amsa lafinsa.
Lambar Labari: 3484197   Ranar Watsawa : 2019/10/27

Ministan harkokin wajen kasar Iran Muhammad Jawad Zarif ya bayyana cewa akwai shakku matuka dangane da harin da aka kai yau a kan jiragen dakon mai a tekun Oman.
Lambar Labari: 3483734   Ranar Watsawa : 2019/06/13

Bangaren kasa da kasa, dakarun Yemen sun sanar da harba wani makami mai linzami kan filin jirgin saman Abha dake lardin Asir a kudu maso yammacin kasar Saudiyya.
Lambar Labari: 3483731   Ranar Watsawa : 2019/06/12

Bangaren kasa da kasa, Sojojin Haramtacciyar Kasar Isra'ila sun harbe matashin ne a kusa da haramin annabi Ibrahim a tsakiyar garin al-khalil da ke kudancin kogin jOrdan.
Lambar Labari: 3483075   Ranar Watsawa : 2018/10/25

Bangaren kasa da kasa, babbar jam’iyyar adawa ta alwifaq ta kasar Bahrain ta kakakusar da yin tir da Allawadai da harin ta’addancin da aka kai masu ziyarar Sayyidah Zainab (SA) a kasar Syria.
Lambar Labari: 2804014   Ranar Watsawa : 2015/02/03