harkokin

IQNA

IQNA - Majalisar koli ta harkokin addinin musulunci ta kasar Masar ta sanar da gudanar da wani gajeren fim na rayuwar Farfesa Abdel Basit Abdel Samad, fitaccen makaranci a duniyar musulmi, wanda aka yi da taimakon fasahar kere-kere.
Lambar Labari: 3494375   Ranar Watsawa : 2025/12/20

IQNA - Gwamnan jihar Texas ya ayyana majalisar kula da dangantakar Amurka da Musulunci da kuma kungiyar 'yan uwa musulmi a matsayin kungiyoyin 'yan ta'adda.
Lambar Labari: 3494224   Ranar Watsawa : 2025/11/20

IQNA – An kammala karatun haddar kur’ani mai tsarki na mata a masallacin Harami da ke Makkah, inda sama da mahalarta 1,600 suka kammala shirin.
Lambar Labari: 3493619   Ranar Watsawa : 2025/07/28

IQNA - A ganawar da mai ba da shawara kan al'adu na Jamhuriyar Musulunci ta Iran a kasar Uganda da shugaban harkokin Hajji da Umrah na wannan kasa, bangarorin suka tattauna tare da yin musayar ra'ayi kan ci gaban hadin gwiwa a harkokin Hajji da Umrah.
Lambar Labari: 3492150   Ranar Watsawa : 2024/11/04

IQNA- Bayan harin ta'addancin da aka kai a Kerman, shugabannin kasashen duniya da dama sun aike da sakon yin Allah wadai da wadannan hare-hare tare da nuna juyayinsu ga iyalan wadanda harin ya rutsa da su da kuma gwamnati da al'ummar Iran.
Lambar Labari: 3490422   Ranar Watsawa : 2024/01/05

Aljiers (IQNA) An fara gudanar da taron ilmantar da kur'ani mai tsarki na farko a fadin kasar baki daya a kasar Aljeriya karkashin kulawar ministan harkokin addini na kasar.
Lambar Labari: 3490323   Ranar Watsawa : 2023/12/17

Tehran (IQNA) Kwana guda bayan taron na Aqaba, firaministan gwamnatin sahyoniyawan ya jaddada cewa za a ci gaba da aiwatar da manufofin sulhu na wannan gwamnati ba tare da tsayawa ba.
Lambar Labari: 3488729   Ranar Watsawa : 2023/02/27

Tehran (IQNA) An kaddamar da gangamin na kasa da ayoyin kur'ani mai tsarki da nufin lafiyar Imam Zaman da kuma kyauta ga shahidi Hajj Qassem Soleimani mai nasara.
Lambar Labari: 3488442   Ranar Watsawa : 2023/01/03

Tehran (IQNA) an gina babbar kofar shiga masallacin haramin Makka mai alfarma wadda ita ta farko mafi girma da aka gina da ke kai mutum kai tsye zuwa Ka’aba daga wurin shiga.
Lambar Labari: 3484983   Ranar Watsawa : 2020/07/14

Bangaren siyasa, ma’aikatar harkokin wajen Iran ta fitar da bayani dangane da zanga-zangar da ke gudana a kasar Iraki.
Lambar Labari: 3484117   Ranar Watsawa : 2019/10/04

Bangaren kasa da kasa, kakakin ma’aikatar harkokin wajen Iran ya bayyana cewa, Iran tana yin Allawadai da hare-haren Isra’ila a kan Gaza.
Lambar Labari: 3483608   Ranar Watsawa : 2019/05/05

Cibiyar da ke kula da kare hakkokin musulmi a kasar Birtaniya, ta zargi gwamnatin kasar da yin tafiyar hawainiya wajen kula da lamarin musulmin kasar yadda ya kamata.
Lambar Labari: 3483472   Ranar Watsawa : 2019/03/19