iqna

IQNA

Bangaren kasa da kasa, kungiyar Hizbullah ta kasar Lebanon ta yi tir da Allawadai da hare-haren da aka kai a kasar Sri Lanka a yau tare da kashe fararen hula.
Lambar Labari: 3483564    Ranar Watsawa : 2019/04/21

Kungiyar Hizbullaha kasar Lebanon ta yi kakkausar suka dangane da abubuwan da bayanin bayan taron shugabannin kasashen larabawa ya kunsa.
Lambar Labari: 3483509    Ranar Watsawa : 2019/04/02

Bangaren kasa da kasa, a cikin wani bayani da ofishin jakadancin Lebanon A London ya fitar a yau, gwamnatin Lebanon ta nuna takaicinta kan kan matakin da Birtaniya ta dauka na haramta Hizbullah a kasar.
Lambar Labari: 3483407    Ranar Watsawa : 2019/02/27

Bangaren kasa da kasa, kungiyoyin kare hakkin bil adama a kasashen duniya suna ci gaba da mayarwa Birtaniya da martani kan haramta kungiyar Hizbullah.
Lambar Labari: 3483404    Ranar Watsawa : 2019/02/26

Bangaren kasa da kasa, jagoran kungiyar Hizbullah Sayyid Hassan Nasrullah ya karyata batun cewa kungiyar tana da mayaka a cikin Venezuela.
Lambar Labari: 3483381    Ranar Watsawa : 2019/02/17

Bangaren kasa da kasa, babban sakataren kungiyar Hizbullah Sayyid Hassan Nasrullah ya karyata jita-jitar da ake yadawa dangane da lafiyarsa.
Lambar Labari: 3483329    Ranar Watsawa : 2019/01/26

Bahram Qasemi kakakin ma’aikatar harkokin wajen jamhuriya Musulinci ta Iran, ya bayyana hakan da cewa, tun farko dama kasancewar sojojin na Amurka a Siriyar kuskure ne.
Lambar Labari: 3483240    Ranar Watsawa : 2018/12/22

Bangaren kasa da kasa, Kungiyar Hizbullah ta kasar Labanon ta ja kunnen haramtacciyar kasar Isra'ila da cewa duk wani wuce gona da iri da za ta yi kan kasar Labanon to kuwa ba zai tafi haka kawai ba tare da martani mai kaushi daga wajen kungiyar ba.
Lambar Labari: 3483188    Ranar Watsawa : 2018/12/06

Bangaren kasa da kasa, firayi ministan Ira'ila Benjamin Netanyahu ya bayyana cewa yana shirin kai batun ramukan da ya ce an tona  akan iyakokin Lebanon da Palastine da aka mamaye zuwa ga kwamitin tsaro.
Lambar Labari: 3483184    Ranar Watsawa : 2018/12/05

Bangaren kasa da kasa, shugaban kungiyar Hizbullah Sayyid Hassan Nasrullah ya yaba wa palastinawa kan jerin gwanonsu domin neman hakkin komawa kasarsu kamar yadda ya ja kunnen Amurka kan wannan batu.
Lambar Labari: 3482798    Ranar Watsawa : 2018/06/30

Bangaren kasa da kasa, kungiyar Hizbullah za ta gudanar da tarukan ranar Quds a yankin Marun Ra’as.
Lambar Labari: 3482717    Ranar Watsawa : 2018/06/02

Bangaren kasa da kasa, ministan ilimi na haramtacciyar kasa Isra’la ya mayar da martani dangan da sakamakon farko na zaben ‘yan majalisar Lebanon.
Lambar Labari: 3482639    Ranar Watsawa : 2018/05/07

Sayyid Hassan Nasrullah:
Bangaren kasa da kasa, jagoran kungiyar Hizbullah ya bayyana cewa, takaita hare-haren da Amurka ta jagoranta kan Syria ya tabbatar da karfin sojin Syria da gungun masu gwagwarmaya.
Lambar Labari: 3482571    Ranar Watsawa : 2018/04/15

Bangaren kasa da kasa, babban sakataren kungiyar Hizbullah sayyid Hassan nasrullah ya bayyana cewa an gudanar da wani zama tsakanin manyan jami'an gwamnatin Saudiyya da Syria inda Saudiyya ta bukaci Syria da ta yanke alaka da Iran da Hizbullah.
Lambar Labari: 3482514    Ranar Watsawa : 2018/03/27

Bangaren kasa da kasa, mamba a majalisar shawara ta kungiyar Hizbullah Sheikh Nabil Qawuq ya bayyana shiru da kasashen duniya suka yi kan ‘yan ta’adda ya bayyana irin goyon bayan da ‘yan ta’adda suke samu.
Lambar Labari: 3482425    Ranar Watsawa : 2018/02/24

Limamamin Juma’a A Tehran:
Bangaren siyasa, Ayatollah Muwahhidi Keramani wanda ya jagoraci a sallar Juma’a a Tehran ya bayyana cewa, kawar da daular wahabiyawa ta Daesh a Siriya da Iraki ya tabatar da karfin muslunci ne da kuma ran gami da Hizbullah, wadanda suka bayar da gagarumar gudunmawa.
Lambar Labari: 3482155    Ranar Watsawa : 2017/12/01

Sayyid Hassan Nasrullah:
Bangaren kasa da kasa, Jagoran kungiyar Hizbullah a wurin taon ranar arbaeen ya yi Allah wadai da ci gaba da tsare Sa'ad Hariri da mahukuntan Saudiyya ke yi, bayan sun tilasta shi yin murabus daga kan mukaminsa na Firayi ministan Lebanon.
Lambar Labari: 3482089    Ranar Watsawa : 2017/11/11

Bangaren kasa da kasa, za a gudanar da gasar kur’ani ta Taujih da Irshad da ke da alaka da kungiyar Hizbullah a kasar Lebaon karo na ashirin.
Lambar Labari: 3482042    Ranar Watsawa : 2017/10/27

Bangaren kasa da kasa, wani daya daga cikin kwamandojojin kungiyar Hizbullah ya yi shahada a ci gaba da tsarkake yankunan Syria da ake yi daga 'yan ta'addan wahabiyawan takfiriyyah.
Lambar Labari: 3481967    Ranar Watsawa : 2017/10/04

Sayyid Hassan Nasrullah:
Bangaren kasa da kasa, Sayyid Hassan Nasrullah ya ce dole ne a dauki matai kan masu daukar nauyin ta’addanci da kuma kawo akrshen hijirar musulmi.
Lambar Labari: 3481955    Ranar Watsawa : 2017/10/01