iqna

IQNA

Tehran (IQNA) Jiragen yakin Haramtacciyar kasar Isra’ila sun kaddamar da munanan hare-hare a yankin Zirin gaza.
Lambar Labari: 3485127    Ranar Watsawa : 2020/08/28

Tehran (IQNA) Fatah ta bukaci falasdinawa su fi zanga-zangar don nuna rashin amincewarsu da shirin mamaye yankin gabar yamma da kogin Jordan.
Lambar Labari: 3484915    Ranar Watsawa : 2020/06/22

Tehran (IQNA)dukkanin kungiyoyin sun jadadda wajabcin ci gaba da gwagwarmayarhar zuwa karshen mamayar kasarsu ta 1948 da Isra’ila ke yi.
Lambar Labari: 3484800    Ranar Watsawa : 2020/05/15

Tehran (IQNA) kungiyoyin gwagwarmayar Falastinawa sun ce ci gaba da kai wa Syria hari da Isra’ila ke yi abin Allawadai ne.
Lambar Labari: 3484674    Ranar Watsawa : 2020/04/01

Tehran (IQNA) Jaridar Isra’ila ta bayar da rahoton cewa babbar kotun hukunta manyan laifuka ta duniya ta sanar da dakatar da bincike kan laifukan Isra’ila a yankun Falastinawa.
Lambar Labari: 3484649    Ranar Watsawa : 2020/03/23

Tehran (IQNA) jagoran kungiyar Hizbullah ta kasar Lebanon ya bayyana cewa Alfakhuri ya fice tare da taimakon Amurka.
Lambar Labari: 3484642    Ranar Watsawa : 2020/03/21

Bangaren kasa da kasa, kotun Isra’ila ta wanke daya daga cikin yahudawan da suka kashe wasu iyalan Falastinawa.
Lambar Labari: 3484185    Ranar Watsawa : 2019/10/24

Bangaren siyasa, Iran za ta dauki dukkanin matakan da suka dace domin fuskantar duk wata barazanar tsaro da kawancen Amurka a cikin tekun fasha kan iya haifarwa.
Lambar Labari: 3483928    Ranar Watsawa : 2019/08/09

Bangaren kasa da kasa, firayi ministan haramtacciyar kasar Isra’ila Benjamin Netanyahu ya bayyana cewa matsugunnan yahudawa za su ci gaba da kasance cikin Isra’ila.
Lambar Labari: 3483903    Ranar Watsawa : 2019/08/01

Netanyahu firayi ministan haramtacciyar kasar Isra’ila ya yi da’awar cewa Hizbullah ta dakatar da kera makamai saboda ya tona asirin hakan.
Lambar Labari: 3483233    Ranar Watsawa : 2018/12/19

Bangaren kasa da kasa, sojojin na haramtacciyar Kasar Isra'ila sun girke wasu na'urori na zamani masu hangen nesa akusa da garin Meis Jabal na Lebanon.
Lambar Labari: 3483195    Ranar Watsawa : 2018/12/08

Bangaren kasa da kasa, Sojojin Haramtacciyar Kasar Isra'ila sun harbe matashin ne a kusa da haramin annabi Ibrahim a tsakiyar garin al-khalil da ke kudancin kogin jOrdan.
Lambar Labari: 3483075    Ranar Watsawa : 2018/10/25

Bangaren kasa da kasa, Majiyar Palasdinawa ta ce; 'Yan share wuri zauna 159 ne su ka kutsa cikin masallacin kudus a karkashin kariyar sojojin sahayoniya
Lambar Labari: 3483017    Ranar Watsawa : 2018/09/27

Bangaren kasa da kasa, haramtacciyar kasar Isra’ila ta hana wasu rajin kare hakkokin bil adama shiga Palastine.
Lambar Labari: 3482848    Ranar Watsawa : 2018/07/31

Bangaren kasa da kasa, wasu daga cikin ‘yan majalisar haramtacciyar kasar Isra’ila sun kutsa kai a cikin masallacin quds mai alfarma.
Lambar Labari: 3482818    Ranar Watsawa : 2018/07/09

Bangaren kasa da kasa, daruruwan yahudawan sahyuniya masu tsatsauran ra'ayi sun kutsa kai a yau a cikin masallacin quds mai alfarma.
Lambar Labari: 3482816    Ranar Watsawa : 2018/07/08

Bangaren kasa da kasa, a ci gaba da kisan kiyashin da haramtacciyar kasar Isra’ila take yi kan Falastinawa a watannin baya-bayan nan mutane 132 ne suka yi shahada.
Lambar Labari: 3482785    Ranar Watsawa : 2018/06/24

Bangaren kasa da kasa, majalisar dokokin haramtacciyar kasar Isra’ila ta amince da doka haramta yada duk wani aikin kisa ko cin zarafin Falastinawa da jami’an tsaron Isra’ila ke yi.
Lambar Labari: 3482776    Ranar Watsawa : 2018/06/21

Bangaren kasa da kasa, gwamnatin kasar Indonesia ta hana yahudawan sahyuniya shiga cikin kasarta sakamakon kisan kiyashin da Isra’ila take yi wa Palastinawa.
Lambar Labari: 3482686    Ranar Watsawa : 2018/05/23

Bangaren siyasa, Limamin da ya jagorancin sallar juma'a na nan birnin Tehran ya bayyana cewa mayarda ofishin jakadancin Amurka zuwa birnin Qudus babbar masifa ce a duniya yau tun bayan kafa haramtacciyar kasar Isr'aila.
Lambar Labari: 3482669    Ranar Watsawa : 2018/05/18