Bangaren kasa da kasa, kungiyoyin da jam’iyyun siyasa a kasar Bahrain bas u yarda da shirin masarautar kasar na kyautata alaka da Isar’ila ba.
Lambar Labari: 3481515 Ranar Watsawa : 2017/05/14
Bangaren kasa da kasa, an bukaci kungiyar bayar da agajin gaggawa ta duniya Red Cross da ta taimaka wajen ganin an warware batun yajin cin abinci da Palastinawa ‘yan kaso ke yi.
Lambar Labari: 3481427 Ranar Watsawa : 2017/04/21
Bangaren kasa da kasa, jami’an tsaron haramtacciyar kasar Isra’ila sun kame mutane 11 daga cikin masu gadin masallacin quds mai alfarma.
Lambar Labari: 3481354 Ranar Watsawa : 2017/03/28
Shugaban Addini A Turkiya:
Bangaren kasa da kasa, Muhammad Gurmaz shugaban cibiyar kula da harkokin muslunci a kasar Turkiya ya bayyana hana kiran sallah a Quds da Isra’ila ta yi a matsayin yunkurin haramta addinin musulunci.
Lambar Labari: 3481302 Ranar Watsawa : 2017/03/10
Bangaren kasa da kasa, haramtacciyar kasar Isra’ila ta mayar da martani dangane da gargadin da Sayyid Hassan Nasrullah ya yi mata kan tashoshinta na nukiliya.
Lambar Labari: 3481239 Ranar Watsawa : 2017/02/17
Bangaren kasa da kasa, kungiyoyin yahudawan sahyuniya sun kirayi sauran yahudawa da su mamaye masallacin aqsa maialfarma a lokacin idin yahudawa na Hanuka.
Lambar Labari: 3481072 Ranar Watsawa : 2016/12/26