Bangaren kasa da kasa, akalla mutane uku ne aka tabbatar da sun samu raunuka sakamakon wani harin kunar bakin wake da wani dan ta’adda ya kai kan wata cibiyar mabiya mazhabar shi’a a Najeriya.
Lambar Labari: 3187673 Ranar Watsawa : 2015/04/21
Bangaren kasa da kasa, yan ta’addan Boko Haram sun yi wa wasu masu karatun kur’ani mai tsarki a garin Goza na arewacin Najeriya kisan kiyashi.
Lambar Labari: 2941593 Ranar Watsawa : 2015/03/07
Bangaren kasa, a ci gaba da gudanar da taruka da ake yi a kasashen musulmi kan fadakar al’ummar a cikin wadannan shekaru a tarayyar Najeriya ma an gudanar da irin wannan zama tare da halartar wasu daga cikin musulmin kasar.
Lambar Labari: 1409194 Ranar Watsawa : 2014/05/21
Bangaren kasa da kasa, Kungiyar Boko haram ta 'yan ta'adda a Najeriya ta kai hari a wata makarantar kwana a Garin Boniyadi dake jahar Yobe inda ta kashe Taliban makaranta guda arba'in da uku.
Lambar Labari: 1380598 Ranar Watsawa : 2014/02/26