Tehran (IQNA) magoya bayan sheikh Zakzakya najeriya sun nuna goyon bayansu ga msuulmin kasar India.
Lambar Labari: 3484597 Ranar Watsawa : 2020/03/07
Kotun kaduna ta sake dage sauraren shari'ar sheikh Ibrahim zakzaky da mai dakinsa malama Zinat.
Lambar Labari: 3484553 Ranar Watsawa : 2020/02/24
Tehran – (IQNA) babbar kotun koli da ke Kaduna najeriya ta saki ‘yan uwa musulmi 91 da ake tsare da su tsawon fiye da shekaru hudu.
Lambar Labari: 3484549 Ranar Watsawa : 2020/02/22
Tehran – IQNA, Bankin Sterling daya daga cikin bankunan Najeriya ya bayyana shirinsa na yin aiki da tsari irin na muslunci ga masu bukata.
Lambar Labari: 3484532 Ranar Watsawa : 2020/02/17
Tehran – IQNA, kungiyoyin kare hakkin bil adama a Najeriya sun yaba wa jami’an tsaro kan cafke mutumin da ya dana bam a coci a Kaduna bayan an zargi musulmi kan hakan.
Lambar Labari: 3484530 Ranar Watsawa : 2020/02/17
Kotun da ke sauraren shari’a Sheikh Zazaky da mai dakinsa ta sake dage zaman sauraren shari’ar har makon karshe na wannan wata.
Lambar Labari: 3484493 Ranar Watsawa : 2020/02/07
Bangaren kasa da kasa, an sanar ad sakamakon gasar kur’ani ta Najeriya da ta gudana a jihar Lagos.
Lambar Labari: 3484429 Ranar Watsawa : 2020/01/18
Magoya bayan Harkar Musulunci a Najeriya sun nuna rashin amincewa da ci gaba da tsare Sheikh Zakzaky a gidan kaso.
Lambar Labari: 3484421 Ranar Watsawa : 2020/01/16
Dubban jama’a ne suka gudanar da jerin gwano a birane daban-daban na Najeriya domin tir da kisan Qasem Solaimani.
Lambar Labari: 3484374 Ranar Watsawa : 2020/01/04
Daya daga cikin malaman makarantun kur’ani a Najeriya ya yi kira ga masu hali da su taimaka ma Wadannan makarantu.
Lambar Labari: 3484366 Ranar Watsawa : 2020/01/01
Bangaren kasa da kasa, Shugaban Najeriya ya nada sabon Amirul Hajj na wannan shekara da muke ciki.
Lambar Labari: 3484323 Ranar Watsawa : 2019/12/16
Bangaren kasa da kasa, za a gudanar da zaman taro kan musulunci na daliban jami’oi a kasar Ghana.
Lambar Labari: 3484321 Ranar Watsawa : 2019/12/15
Bangaren kasa da kasa, an yaye daliban farko na cibiyar koyon kur’ani mai tsarki da ke Abuja Najeriya.
Lambar Labari: 3484306 Ranar Watsawa : 2019/12/09
An yi wani taro kan cikar shekaru hudu domin bitar batun kame sheikh Zakzaky da ya cika shekaru hudu a tsare.
Lambar Labari: 3484301 Ranar Watsawa : 2019/12/08
Bangaren kasa da kasa, musulmi a wasu yankunan kudu maso yammacin Najeriya sun bukaci a kara yawan kotunan muslunci.
Lambar Labari: 3484272 Ranar Watsawa : 2019/11/25
Bangaren kasa da kasa, kotun Zamfara ta sanar da cewa za a kori duk wani alkali da bai dauki mataki kan keta alfarmar kur'ani ba.
Lambar Labari: 3484127 Ranar Watsawa : 2019/10/07
Bangaren kasa da kasa, hukumar bautar kasa NYSC a Najeriya ta amince ga mata masu bautar kasa da su saka lullubi idan suna bukata.
Lambar Labari: 3484108 Ranar Watsawa : 2019/10/01
Bangaren kasa da kasa, an kafa kwamitin bincike na mutane 24 dangane da keta alfarmar kur’ani mai tsarki a jihar Zamfara Najeriya.
Lambar Labari: 3484106 Ranar Watsawa : 2019/10/01
An Gabatar da wani shiri ma taken sulhu tsakanin addinai a gidan radiyon Najeriya.
Lambar Labari: 3484071 Ranar Watsawa : 2019/09/21
Bangaren kasa da kasa, majalisar dinkin duniya ta ce Matsalolin tsaro daban-daban a tarayyar Najeriya na bukatar daukar matakan gaggawa.
Lambar Labari: 3484014 Ranar Watsawa : 2019/09/03