Bangaren kasa da kasa, babban sufeton ‘yan sandan Najeriya ya bayar da umarnin kame jagororin Harka Islamiyya a fadin kasar.
Lambar Labari: 3484009 Ranar Watsawa : 2019/09/01
Bangaren kasa da kasa, bayan dawowarsa daga kasar India jami’an tsaro sun wuce tare da sheikh Zakzaky daga filin jirgin Abuja.
Lambar Labari: 3483957 Ranar Watsawa : 2019/08/17
Bangaren kasa da kasa, sheikh Ibrahim Yakub Zakzaky ya koma Najeriya bayan kasa samun daidaito kan batun maganinsa a India.
Lambar Labari: 3483954 Ranar Watsawa : 2019/08/16
Bangaren kasa da kasa, kotu a Najeriya ta bayar da belin sheikh Ibrahim Zakzaky domin fita zuwa wajen domin neman magani.
Lambar Labari: 3483915 Ranar Watsawa : 2019/08/05
Bangaren kasa da kasa, an gudanar da wani zaman taro kan kur'ani mai tsarki a jami'ar Bayero da ke Kano Najeriya.
Lambar Labari: 3483913 Ranar Watsawa : 2019/08/04
Kungiyar ‘yan ta’addan Daesh ta yi da’awar kashe da jikkata sojojin Najeriya kimanin 40a cikin Borno a wannan mako.
Lambar Labari: 3483905 Ranar Watsawa : 2019/08/02
Bangaren kasa da kasa, wasu fitattun mutane daga kasashe daban-daban na nahiyar turai sun bukaci a duba batun Sheikh Zakzaky.
Lambar Labari: 3483857 Ranar Watsawa : 2019/07/19
Bangaren kasa da kasa, kotun Kaduna ta sake dage sauraren shari'ar sheikh Ibrahim Zakzaky da aka gudanar a yau a birnin.
Lambar Labari: 3483854 Ranar Watsawa : 2019/07/18
Babban lauya a Najeriya mai kare Sheikh Ibrahim Zakzaky ya yi kira ga gwamnati kan ta saki malamin domin aiwatar da umarnin kotu.
Lambar Labari: 3483850 Ranar Watsawa : 2019/07/17
Bangaren kasa da kasa, dan sheikh Ibrahim Zakzaky ya fitar da wani bayani dangane da yanayin da mahaifinsa yake ciki da kuma fatan sakinsa nan ba da jimawa ba.
Lambar Labari: 3483839 Ranar Watsawa : 2019/07/14
A yau Alhamis za a gudanar da wani gangami a birnin Istanbul na kasar Turkiya, domin yin kira ga gwamnatin Najeriya kan saki Sheikh Ibrahim Zakzaky.
Lambar Labari: 3483829 Ranar Watsawa : 2019/07/11
Bangaren kasa da kasa, cibiyar kare hakkokin musulmi ta kasar Birtaniya ta sake nanata cewa Sheik Zakzaky na bukatar kulawa ta musamman a wajen Najeriya.
Lambar Labari: 3483809 Ranar Watsawa : 2019/07/06
Bangaren kasa da kasa, mahukuntan kasar Saudiyya sun hana wani dan Najeriya fita daga kasar bayan gurfanar da shi tare da tabbatar da rashin laifinsa.
Lambar Labari: 3483793 Ranar Watsawa : 2019/06/30
Bangaren kasa da kasa, Harkar muslunci a Najeriya ta jadda kira kan a saki Sheikh Zakzaky tare da mai dakinsa da ake tsare da su fiye da shekaru uku a kasar.
Lambar Labari: 3483770 Ranar Watsawa : 2019/06/25
Bangaren kasa da kasa, kungiyar kare hakkokin musulmi a Najeriya ta bukaci da a kare hakkokin musulmi a jami’oi.
Lambar Labari: 3483766 Ranar Watsawa : 2019/06/23
Kwamitin kare hakkokin musulmi na kasar Birtaniya Islamic Human Rights Council ya bukaci da a saki Sheikh Ibrahim Zakzaky da ake tsare da shi a Najeriya.
Lambar Labari: 3483728 Ranar Watsawa : 2019/06/11
Sarkin musulmi Alh. Muhammadu sa’adu Abubabakr ya kirayi al’ummar msuulmi a Najeriya das u fara dubar watan shawwal daga yammacin yau Litinin.
Lambar Labari: 3483703 Ranar Watsawa : 2019/06/03
Majalisar dinkin duniya ta fitar da rahoton cewa a wasu yankuna na arewa maso yammacin Najeriya, mutane kimanin dubu 20 sun bar muhallansu.
Lambar Labari: 3483683 Ranar Watsawa : 2019/05/29
Bangaren kasa da kasa, jaridar Peoples Daily a Najeriya ta buga wata makala dangane da ranar quds ta duniya.
Lambar Labari: 3483672 Ranar Watsawa : 2019/05/25
Bangaren kasa da kasa, hukumar Hizba mau kula da hakokin addini a jihar Kano ta kafa dokar hana cin a bainar jama'a a cikin fadin jihar Kano.
Lambar Labari: 3483669 Ranar Watsawa : 2019/05/24