Bangaren kasa da kasa, kotun tarayya da ke Kaduna a rewacin najeriya ta yi watsi da karar da sheikh Ibrahim Zakzaky ya shigar a kan kisan gillar Zaria.
Lambar Labari: 3481677 Ranar Watsawa : 2017/07/07
Bangaren kasa da kasa, wata majami’ar mabiya addinin kirista ajahar kaduna da ke tarayyar Najeriya tana bayar da abincin buda baki ga mabiya addinin musulunci.
Lambar Labari: 3481586 Ranar Watsawa : 2017/06/06
Bangaren kasa da kasa, Wasu daga cikin masu addinin maguzanci sun karbi addinin muslunci a a cikin jahar Katsina da ke arewacin Najeriya.
Lambar Labari: 3481568 Ranar Watsawa : 2017/05/31
Makaranci Dan Kasar Kamaru:
Bangaren kasa da kasa, Musa Jida makarancin kur'ani mai tsarki ne daga kasar Kamaru da yake fama da makanta wanda ya halarci gasar kur'ani ta duniya.
Lambar Labari: 3481457 Ranar Watsawa : 2017/05/02
Bangaren kasa da kasa wata mujallar da ake abugawa akasar Amurka ta buga wata makala da ke cewa ana yi wa ‘yan shi’a kisan kisan kiyashi a duniya.
Lambar Labari: 3481426 Ranar Watsawa : 2017/04/21
Bangaren kasa da kasa, daya daga cikin manyan malaman addinin kirista a Najeriya John Onaiyekan ya jadda wajabcin yattaunawa a tsakanin addinai a wani jawabinsa a jami'ar Notre Dame ta Indiana a Amurka.
Lambar Labari: 3481344 Ranar Watsawa : 2017/03/25
Wani Masani Dan Najeriya:
Bangaren kasa da kasa, wani masania tarayyar Najeriya ya bayyana cewa, sau tari matsalolin da al'umma ke fuskanta na da alaka ne da rashin sanin koyarwar kur'ani a kan lamarin rayuwarsu.
Lambar Labari: 3481304 Ranar Watsawa : 2017/03/11
Bangaren kasa da kasa, masu kula da littafan hubbaren Imam Hussain (AS) sun bayyana cewa an kyautata kwafin kur'ani da wani dan Najeriya ya bayar kyauta ga wannan hubbare mai tsarki.
Lambar Labari: 3481303 Ranar Watsawa : 2017/03/11
Bangaren kasa da kasa, Kiristoci 14 ne suka karbi addinin muslunci a wani shiri na isar da sakon muslunci da ake gudanarwa a jahar Kwara.
Lambar Labari: 3481267 Ranar Watsawa : 2017/02/27
Bangaren kasa da kasa, Gwamnatin jahar Lagos da ke tarayyar Najeriya ta sake dawo da batun hana dalibai mata a makarantun firamare da sakandare saka hijabi.
Lambar Labari: 3481212 Ranar Watsawa : 2017/02/08
Bangaren kasa da kasa, an fara gudanar da gasar karatu da hardar kur'ani ta kasa baki daya a birnin Ilorin na jahar Kwara a tarayyar Najeriya.
Lambar Labari: 3481200 Ranar Watsawa : 2017/02/04
Bangaren kasa da kasa, Wasu kungiyoyin mata musulmi sun gudanar da tarukan ranar hijabin muslunci ta duniya, domin kara nuna goyon bayansu ga sauransu 'yan uwansu mata da ake muzguna musu a wasu kasashen duniya saboda saka hijabin muslunci.
Lambar Labari: 3481193 Ranar Watsawa : 2017/02/02
Bangaren kasa da kasa, wasu yan kungiyar Boko Haram sun yi nufin kaddamar da wasu hare-hare a cikin birnin Maiduguri na jahar Borno a yau, amma hakan bai yi nasara ba.
Lambar Labari: 3481169 Ranar Watsawa : 2017/01/25
Bangaren kasa da kasa, Jami'an tsaron kasar Aljeriya sun gano gungun wasu mutane da suka hada da 'yan kasashen ketare da suke yi wa Isra'ila ayyukan leken asiri a kasar, an kuma cafke su baki daya.
Lambar Labari: 3481134 Ranar Watsawa : 2017/01/14
Bangaren kasa da kasa, gwamnan jahar Sokoto ta rayyar Najeriya ya bayyana cewa za a kara bunkasa a yyukan kur’ani mai tsarki a jaharsa.
Lambar Labari: 3481096 Ranar Watsawa : 2017/01/03
Bangaren kasa da kasa, a daiai lokacin da ake gudanar da tarukan maulidin amnzon Allaha kasashe daban-daban an Afirka da kuma Keshmir, an nuna goyon baya ga sheikh Zakzaky.
Lambar Labari: 3481031 Ranar Watsawa : 2016/12/13
Bangaren kasa da kasa, Mutane kimanin 60 ne suka mutu bayan da ginin wani coci ya rufta a birnin Uyo na jahar Akwa Ibom a kudancin Najeriya.
Lambar Labari: 3481026 Ranar Watsawa : 2016/12/11
Bangaren kasa da kasa, bayanai daga Najeriya sun jami’an tsaron kasar sun canja wa sheikh Ibrahim Zakzaky wurin da ake tsare da su zuwa wani wuri na daban da ba a sani ba.
Lambar Labari: 3481025 Ranar Watsawa : 2016/12/11
Bangaren kasa da kasa, Gwamnatin jihar Kaduna a tarayyar Nigeria ta fitta wani rahoto a yau Litinin wanda ya nuna cewa harka Islamiya ta Sheikh Ibrahim El-Zazzaky ta yan tawaye ne.
Lambar Labari: 3481007 Ranar Watsawa : 2016/12/06
Bangaren kasa da kasa, kotun tarayya a Najeriya ta bayar da umarni ga mahukuntan kasar kan sakin sheikh Ibrahim Zakzaky.
Lambar Labari: 3480994 Ranar Watsawa : 2016/12/02