iqna

IQNA

Limamamin Juma’a A Tehran:
Bangaren siyasa, Ayatollah Muwahhidi Keramani wanda ya jagoraci a sallar Juma’a a Tehran ya bayyana cewa, kawar da daular wahabiyawa ta Daesh a Siriya da Iraki ya tabatar da karfin muslunci ne da kuma ran gami da Hizbullah, wadanda suka bayar da gagarumar gudunmawa.
Lambar Labari: 3482155    Ranar Watsawa : 2017/12/01

Bangaren kasa da kasa, fitaccen mai tarjamar kur'ani dan kasar Senegal zai halarci taron makon hadin kai a birnin Tehran an kasar Iran.
Lambar Labari: 3482149    Ranar Watsawa : 2017/11/29

Limamin Juma’a A Tehran:
Bangaren kasa da kasa, Hojatol Isam Siddiqi wanda ya jagoraci sallar Juma’a a Teran ya bayyana wajacin zama cikin fadaka domin tunkarar makircin Amurka a kan al’ummar yankin gabas ta tsakiya, musamman a halin yanzu bayan murkuse ‘yan ta’addan da ta kafa a yankin tare da taimakon sarakunan larabawa.
Lambar Labari: 3482132    Ranar Watsawa : 2017/11/24

Bangaren kasa da kasa, A safiyar yau ne aka bude wani taron kasa kasa kan fada da kungiyoyin ta'addanci na takfiriyya a nan birnin Tehran, babban birnin Jamhuriyar Musulunci ta Iran taron da ya sami halartar manyan malamai da masana daga kasashe da dama na duniya.
Lambar Labari: 3482128    Ranar Watsawa : 2017/11/22

Bangaren kasa da kasa, Saleh Garib shugaban bangaren al’adu na jarisar Alsharq ta kasar Qatar a sashen iqna a baje kolin rubuce-rubuce na kasa da kasa a Tehran.
Lambar Labari: 3482046    Ranar Watsawa : 2017/10/28

Ayatollah Imami Kashani A Hudubar Juma’a:
Bangaren kasa da kasa, wanda ya jagoranci sallar Juma’a a Tehran ya bayyana cewa, babbar manufar makiya ta nuna raunana juyin muslunci a Iran ita ce kokarin ganin sun raunana dakarun kare juyin. Haka na kuma ya yi ishara da cewa batun karfin Iran babu batun tattaunawa akansa.
Lambar Labari: 3482044    Ranar Watsawa : 2017/10/27

Ayatollah Sayyid Ahmad Khatami:
Bangaren siyasa, Ayatullah Ahmad Khatami waanda yake magana akan matsayar Amurka danagne da yarjejeniyar Nukiliyar, ya ce; Babu wani abu da ya saura da Amurkan ba ta take ba.
Lambar Labari: 3481971    Ranar Watsawa : 2017/10/06

Shugaban Kasa:
Bangaren siyasa, shugaba Rauhani a okacin da yake gabatar da jawabi a gaban taron makon kare kai ya bayyana cewa, Iran za ta ci gaba da kara inganta makamanta.
Lambar Labari: 3481921    Ranar Watsawa : 2017/09/22

Sayyid Ahmad Khatami:
Bangaren siyasa, Limamin da ya jagrancin sallar juma'ar birnin tehran ya ce kisan da aka yiwa al'ummar musulmi a kasar Mymmar babbar masifa ce wacce kuma ke bayan wannan ta'addanci gwamnatin haramcecciyar kasar yahudawa ce.
Lambar Labari: 3481902    Ranar Watsawa : 2017/09/16

Bangaren siyasa, A yau ana gudanar da tarukan tunawa da zagayowar lokacin shahadar Imam Ali (AS) a fadin kasar Iran, inda irin wannan taro da aka gudanar a Husainiyar Imam Khomeini (RA) ya samu halartar jagoran juyin juya halin Islama.
Lambar Labari: 3481612    Ranar Watsawa : 2017/06/15

Bangaren siyasa, Jagoran juyin juya halin musulunci Ayatollah Sayyeed Ali Khamenei, ya bayyana cewa hare haren ta'addanci a Tehran ranar laraban da ta gabata ba zai sauya kome a cikin al-kiblar da mutanen kasar Iran suka sa a gaba ba.
Lambar Labari: 3481594    Ranar Watsawa : 2017/06/09

Bangaren kasa da kasa, babbar jami'a mai kula da harkokin wajen tarayyar turai Federica Mogherini ta yi tir da Allah wadai da harin da aka kai a birnin Tehran.
Lambar Labari: 3481588    Ranar Watsawa : 2017/06/07

Jagora A Hubbaren Imam Khomeini (RA):
Banagren siyasa, Jagoran juyin juya halin Musulunci Ayatullah Sayyid Ali Khamenei ya bayyana cewar juyin juya halin Musulunci da marigayi Imam Khumaini (r.a) ya jagoranta a Iran ya samar wa mutanen Iran mutumci da kuma 'yancin kai, yana mai sake jaddada aniyar al'ummar Iran na ci gaba da riko da tafarkin marigayi Imam.
Lambar Labari: 3481579    Ranar Watsawa : 2017/06/04

Bangaren kasa da kasa, an nuna wasu manyan alluna da suke dauke da taswirar masallatai da ke kasashen duniya daban-daban a wajen baje kolin kur'ani.
Lambar Labari: 3481577    Ranar Watsawa : 2017/06/03

Bangaren kasa da kasa, Abbas Nazaridar shugaban bangaren kasa a kasa na baje kolin kur'ani na duniya da ke gudana a Tehran y ace kasashe 22 ne ke halartar taron.
Lambar Labari: 3481576    Ranar Watsawa : 2017/06/03

Jagora Bayan Kada Kuri’a:
Bangaren kasa da kasa, jagoran juyin juya halin muslunci ya kirayi mutane da su yi la’akari da kuma samun natsauwa kafin su jefa kuri’a.
Lambar Labari: 3481528    Ranar Watsawa : 2017/05/19

Bangaren kasa da kasa, wakilin jagora kuma shugaban ma’aikatar kula da harkokin addini ya bayyana cewa, baki ‘yan kasashne waje kimanin 400 ne za su halarci gasar kur’ani ta mata zalla a Iran.
Lambar Labari: 3481300    Ranar Watsawa : 2017/03/10

Jagoran Juyin Islama:
Bangaren siyasa, Ayatollah sayyid Ali Khamanei jagoran juyin juya halin muslunci ya bayyana cewa, za su ci gaba da goyon bayan masu gwagwarmaya domin neman ‘yanci daga daga mamamayar yahudawan sahyuniya, da kuma tsarkake wuraren musulunci masu tsarki daga mamayar yahudawa ‘yan kaka gida.
Lambar Labari: 3481250    Ranar Watsawa : 2017/02/21

Bangaren kasa da kasa, Iran za ta dauki nauyin bakuncin wani taro na bunkasa al'adu tsakaninta da kasashen larabawa wanda za a bude Tehran an rufe shi mashhad.
Lambar Labari: 3481130    Ranar Watsawa : 2017/01/13

Jagoran Juyin Islama:
Bangaren siyasa, Ayatollah Sayyid Ali Khamenei jagoran juyin Islama ya bayyana dakaru masu kare wurare masu tsarki na muslunci a matsayin abin alfahari ga al’ummar musulmi.
Lambar Labari: 3481103    Ranar Watsawa : 2017/01/05