Tehran (IQNA) miliyoyin masoya iyalan gidan manzon Allah (SAW) daga sassa na kasar Iraki sun fara yin yin tattakin tafiya Karbala domin ziyarar arbaeen na Imam Hussain (AS).
Lambar Labari: 3485210 Ranar Watsawa : 2020/09/23
Tehran (IQNA) mahukunta a kasar Masar sun sanar da rufe dukkanin wurare na ziyara ta adini a kasar domin kaucewa yaduwar cutar corona a tasakanin jama'a.
Lambar Labari: 3484630 Ranar Watsawa : 2020/03/16
Bnagaren kasa da kasa, tawagar likitoci daga kasashe 10 suna gudanar da ayyukan lafiya a taron ziyarar arbaeen .
Lambar Labari: 3484165 Ranar Watsawa : 2019/10/18
Jami’an tsaron kasar Iraki sun bankado wani shirin kai harin ta’addanci a kan masu ziyarar arbaeen .
Lambar Labari: 3484160 Ranar Watsawa : 2019/10/16
Bangaren kasa da kasa, birnin Karbala mai alfarma ya dauki nauyin taron addini na ziyarar arbaeen na Imam Hussain (AS) wanda shi ne taro mafi gima a duniya ta fuskar mahalarta.
Lambar Labari: 3482084 Ranar Watsawa : 2017/11/10
Bangaren kasa da kasa, Mir Masud Husainiyan shugaban karamin ofishin jakadancin Iran a Karbala da ke kasar Iraki ya bayyana cewa Iraniyawa miliyan uku ne za su halarci ziyarar arbaeen .
Lambar Labari: 3482048 Ranar Watsawa : 2017/10/29
Bangaren kasa da kasa, an kafa warren karatun kur’ani mai tsarki da ya shafi mata zalla a kan hanyoyin zuwa ziyarar arbaeen .
Lambar Labari: 3482047 Ranar Watsawa : 2017/10/28
Bangaren kasa da kasa, kamfanonin da ke gudanar da ayyukan yawon bude ido a kasar Iraki sun taimaka da motocin bus fiye da 200 na daukar masu ziyarar arbaeen .
Lambar Labari: 3480957 Ranar Watsawa : 2016/11/20
Bangaren kasa da kasa, adadin masu gudanar da ziyarar arbaeen na Imam Hussain (AS) a Karbala yana karuwa.
Lambar Labari: 3480953 Ranar Watsawa : 2016/11/19