Tehran (IQNA) Kungiyar gwagwarmayar Falastinawa ta Hamas ta yi gargadin cewa Isra'ila na ketare "jajayen layukan" a birnin Kudus.
Lambar Labari: 3486957 Ranar Watsawa : 2022/02/19
Tehran (IQNA) kungiyoyin Falastinawa suna ci gaba da mayar da martani dangane da ganawar da shugaban Falastinawa Mahmud Abbas ya yi da miistan yakin Isra'ila.
Lambar Labari: 3486757 Ranar Watsawa : 2021/12/30
Tehran (IQNA) kungiyar gwagwarmayar Falastinawa ta Hamas ta yi maraba da matakin da Kuwait da dauka kan Isra'ila.
Lambar Labari: 3486651 Ranar Watsawa : 2021/12/06
Tehran (IQNA) Kungiyar Hamas ta mayar da martani kan shirin Isra’ila na gina matsugunnan yahudawa guda dubu uku a cikin yankunan Falastinawa.
Lambar Labari: 3486485 Ranar Watsawa : 2021/10/28
Tehran (IQNA) kungiyar gwagwarmayar Falastinawa ta Hamas ta yi tir da Allawadai da hare-haren Isra'ila a kan kasar Syria.
Lambar Labari: 3486404 Ranar Watsawa : 2021/10/09
Tehran (IQNA) Sojojin Isara’ila sun kashe Falasdinawa akalla 5 a wasu hare-haren da suka kai kan wasu garuruwan a yankin yamma da kogin Jodan.
Lambar Labari: 3486354 Ranar Watsawa : 2021/09/26
Tehran (IQNA) kungiyoyin gwagwarmaya da sauran bangarorin al'ummar Falastinawa sun yi Allawadai da bude ofishin jakadanci da UAE ta yi a Isra'ila.
Lambar Labari: 3486105 Ranar Watsawa : 2021/07/14
Tehran (IQNA) jagoran Hamas ya bayyana ci gaba da tattaunawa tsakanin bangarorin Falastinawa a matsayin gishikin nasara.
Lambar Labari: 3485293 Ranar Watsawa : 2020/10/20
Tehran (IQNA) kungiyoyin Fatah da Hamas sun cimma matsaya kan gudanar da zabuka a Falastinu wanda zai hada dukkanin bangarori.
Lambar Labari: 3485217 Ranar Watsawa : 2020/09/25
Tehran (IQNA) Jiragen yakin Haramtacciyar kasar Isra’ila sun kaddamar da munanan hare-hare a yankin Zirin gaza.
Lambar Labari: 3485127 Ranar Watsawa : 2020/08/28
Tehran (IQNA) kungiyar kare hakkin bil adama ta Amnesty International ta bukaci mahukuntan Saudiyya da su saki Muhammad Khidri.
Lambar Labari: 3485081 Ranar Watsawa : 2020/08/13
Tehran (IQNA) shugaban Falastinawa Mahmud Abbad da shugaban Hamas Isma’il Haniyya, sun jadadda wajabcin hada kan al’ummar falastinu.
Lambar Labari: 3485040 Ranar Watsawa : 2020/07/31
Tehran (IQNA) Hamas ta yi Allawadai da wani rahoton tashar Saudiyya da ke kokarin aibata kungiyar ta Hamas.
Lambar Labari: 3484987 Ranar Watsawa : 2020/07/15
Tehran (IQNA) Daya daga cikin jagororin kungiyar Hamas ya tabbatar da cewa sakon jagora manuniya kan matsayar Iran dangane da batun Falastinu.
Lambar Labari: 3484958 Ranar Watsawa : 2020/07/06
Kungiyar gwagwarmayar Falastinawa ta Hamas ta bukaci masarautar Saudiyya da ta saki Falastinawa da take tsare da su ba tare da wani dalili ba.
Lambar Labari: 3484772 Ranar Watsawa : 2020/05/07
Tehran (IQNA) kungiyar gwagwarmayar Falastinawa ta Hamas ta yi Allawadai da kakkausar murya kan takunkuman Amurka a kan kasar Iran.
Lambar Labari: 3484663 Ranar Watsawa : 2020/03/27
Tehran (IQNA) Tawagar kungiyar Hamas karkashin jagorancin Isma’il Haniyya ta gana da jakadan kasar Iran a birnin Moscow na kasar Rasha.
Lambar Labari: 3484592 Ranar Watsawa : 2020/03/06
Tehran - (IQNA) jagororin kungiyoyin gwagwarmayar falastinawa na jihadul Islami da Hamas sun gana a Beirut Lebanon.
Lambar Labari: 3484541 Ranar Watsawa : 2020/02/19
Bangaren kasa da kasa, Abu Mazin ya zanta da shugaban kungiyar Hamas Isma’ila Haniyya kan shirin Amurka na mu’amalar karni a kan Falastinu.
Lambar Labari: 3484463 Ranar Watsawa : 2020/01/29
Bangaren kasa da kasa, jami’an saron Isra’ila sun yi awon gaba da wasu jagororin kungiyar Hamas.
Lambar Labari: 3484313 Ranar Watsawa : 2019/12/12