Bangaren kasa da kasa, Babban sakataren Hizbullah ya bayyana martanin kungiyar a kan Isra’ila a matsayin wani sabon shafi na kare kasar Lebanon daga shisshigin Isra’ila.
Lambar Labari: 3484013 Ranar Watsawa : 2019/09/03
Firayi ministan kasar Pakistan Imran Khan ya bayyana cewa, babu wata alaka tsakanin addinin muslucni da kuma ayyukan ta’addanci.
Lambar Labari: 3484012 Ranar Watsawa : 2019/09/02
Bangaren kasa da kasa, an gudanar da gasar kur’ani a New Oakland a jihar Massachusetts Amurka.
Lambar Labari: 3484011 Ranar Watsawa : 2019/09/02
Kakakin ma’aikatar harkokin wajen kasar Iran Sayyid Abbas Musawi ya bayyana hare-haren jiragen yakin saudiyya kan gidan kason Dhamar a kasar Yemen da cewa abin Allawadai ne.
Lambar Labari: 3484010 Ranar Watsawa : 2019/09/02
Bangaren kasa da kasa, babban sufeton ‘yan sandan Najeriya ya bayar da umarnin kame jagororin Harka Islamiyya a fadin kasar.
Lambar Labari: 3484009 Ranar Watsawa : 2019/09/01
Bangaren kasa da kasa, ana shirin gudanar babban taron baje kolin abincin Halalabirnin Nairobi fadar mulkin kasar Kenya.
Lambar Labari: 3484008 Ranar Watsawa : 2019/09/01
Bangaren kasa da kasa, babban sakataren kungiyar Hizbullah ya jaddada cewa babu makawa dangane da martanin Hizbullah akan harin Isra'ila.
Lambar Labari: 3484007 Ranar Watsawa : 2019/09/01
Bangaren siyasa, shugaban kungiyar Hamas Isma’il Haniyya ya aike da wata wasika zuwa ga jagoran juyin juya halin musulunci na Iran Ayatollah Sayyid Ali Khamenei.
Lambar Labari: 3484006 Ranar Watsawa : 2019/09/01
Bangaren kasa da kasa, Ministan tsaron kasar Iraqi ya bayyana cewa za su dauki matakan soja domin kare kasar Iraki.
Lambar Labari: 3484004 Ranar Watsawa : 2019/08/31
Bangaren kasa da kasa, tsohon shugaban kasar Sudan Umar Hassan Albashir ya sake bayyana a gaban kotu.
Lambar Labari: 3484003 Ranar Watsawa : 2019/08/31
Bangaren kasa da kasa, jami’an huldar diflomasiyyar Amurka a Canada sun hana wasu musulmin kasar ta Canada su 6 tafiya Amurka.
Lambar Labari: 3484002 Ranar Watsawa : 2019/08/31
Bnagaren kasa da kasa, Sojojin kasar Pakistan sun bayar da dama ga ‘yan jarida na kasashen ketare da su ziyarci kan iyakokin kasar da kuma India.
Lambar Labari: 3484001 Ranar Watsawa : 2019/08/30
Ma’aikatar kiwon lafiya ta Yemen ta sanar da cewa, akalla mutane dubu 140 ne tsakanin wadanda suka mutu da kuma wadanda suka samu raunuka a kasar, sakamakon hare-haren Saudiyya.
Lambar Labari: 3484000 Ranar Watsawa : 2019/08/30
Bangaren siyasa, Hojjatol Islam Sayyid Ahmad Khatami da ya jagoranc sallar Jumaa a Tehran ya bayyana shiga tattaunawa da wadanda basu cika alkawali da cewa bata da amfani, kamar yadda ya soki kasashen da ke daukar nauyin ta’addanci da sunan yaki da ‘yan ta’adda.
Lambar Labari: 3483999 Ranar Watsawa : 2019/08/30
Bangaren kasa da kasa, Gwamnatin kasar Rasha ta zargi Amurka da yin amfani da kungiyar ‘yan ta’adda ta Daesh domin cimma manufofinta a kasar Syria.
Lambar Labari: 3483998 Ranar Watsawa : 2019/08/29
Bangaren kasa da kasa, an girmama wadanda suka gudanar da gasar kur’ani mai tsarki a kasar Burundi.
Lambar Labari: 3483997 Ranar Watsawa : 2019/08/29
Bangaren kasa da kasa, Rasha ta bayani kan adadadin 'yan ta'adan da suka yi saura a halin yanzu a cikin kasar Syria.
Lambar Labari: 3483996 Ranar Watsawa : 2019/08/28
Bangaren kasa da kasa, dubban mutanen Kashmir ta Pakistan sun gudanar zanga-zangar adawa da India.
Lambar Labari: 3483995 Ranar Watsawa : 2019/08/28
Bangaren kasa da kasa, an gano wani dadaden kur’ani da aka sace a kasar Masar a lokacin da ake shirin fita da shi.
Lambar Labari: 3483994 Ranar Watsawa : 2019/08/28
Bangaren kasa da kasa, ministan ma'aikatar harkokin addini na Jordan ya ce za a rika nada mahardata kur'ani a matsayin limamai.
Lambar Labari: 3483993 Ranar Watsawa : 2019/08/27