Bangaren kasa da kasa, za a gina wata cibiyar yaki da tsatsauran ra'ayin addinin musucni a kasar Kenya.
Lambar Labari: 3482471 Ranar Watsawa : 2018/03/13
Bangaren kasa da kasa, ministan ma’ikatar harkokin addini kasar Masar ya ce masallatai ba za su saka baki cikin harkar zaben kasar ba.
Lambar Labari: 3482470 Ranar Watsawa : 2018/03/12
Bangaren kasa da kasa, Ali Jasem wani mai faftuka ne a kasar Saudiyya wanda ya rasa ransa a gidan kaso sakamakon azabtarwa.
Lambar Labari: 3482469 Ranar Watsawa : 2018/03/12
Bangaren kasa da kasa, rahotanni daga kasar Yemen na nuni da cewa ana kara samun karuwar cututtuka masu kisa a kasar sakamakon matsalolin da ake fuskanta a bangaren kiwon lafiya.
Lambar Labari: 3482468 Ranar Watsawa : 2018/03/11
Bangaren kasa da kasa, gwamnatin kasar Aljeriya ta kafa dokar hana limaman masallatai fitar da fatawoyi a kasar.
Lambar Labari: 3482467 Ranar Watsawa : 2018/03/11
Bangaren kasa da kasa, za a gudanar da wani taron karawa juna sani harkokin kudi a mahangar addinin musulunci a kasar Ghana.
Lambar Labari: 3482466 Ranar Watsawa : 2018/03/11
Bangaren kasa kasa, Mahmud Fadel matashi dan kasar Masar mahardacin kur’ani da yake da burin yin kiran salla a cikin haramin Makka mai alfarma.
Lambar Labari: 3482465 Ranar Watsawa : 2018/03/10
Bangaren kasa da kasa, wasu kungiyoyin kare hakkin bil adama na kokarin ganin an sani wasu mata da ake tsare da su a kurkukun masarautar Bahrain.
Lambar Labari: 3482464 Ranar Watsawa : 2018/03/10
Bangaren kasa da kasa, kungiyar kasashen musulmi ta yi kira da a kawo karshen kisan musulmi a kasar Sri Lanka ba tare da wani bata lokaci ba.
Lambar Labari: 3482463 Ranar Watsawa : 2018/03/08
Bangaren kasa da kasa, shugaban kasar Faransa Emanuel Macron ya bayyana cewa, matsayar da shugaban Amurka Donald Trump ya dauka dangane da birnin Quds babban kure ne.
Lambar Labari: 3482462 Ranar Watsawa : 2018/03/08
Bangaren kasa da kasa, wata kotun kasar Birtaniya ta yanke hukuncin dauri a gidan kaso a kan shugaban kungiyar Britain First mai adawa da addinin musulunci.
Lambar Labari: 3482461 Ranar Watsawa : 2018/03/08
Bangaren kasa da kasa, an bankado wani shirin kai harin kunar bakin wake a garin Ishaqi a kudancin lardin Salahaddin na kasar Iraki.
Lambar Labari: 3482460 Ranar Watsawa : 2018/03/07
Bangaren kasa da kasa, kakakin ma'aikatar harkokin wajen kasar Iran Bahram Qasemi, ya bayyana zarge-zargen da Masar da Saudiyya suka yi wa Iran da cewa hankoron haifar da gaba a tsakanin Kasashen musulmi ba maslaha ce gare su ba.
Lambar Labari: 3482459 Ranar Watsawa : 2018/03/07
Bangaren kasa da kasa, bayan gyara na tsawon shekaru uku a jere da aka yi wa babban masallacin cibiyar Azhar za a gudanar da bikin bude shi tare da halartar dan sarkin Saudiyya.
Lambar Labari: 3482458 Ranar Watsawa : 2018/03/06
Bangaren kasa da kasa, an gudanar da wani zaman taron karawa juna sani kan matsayin mace a addinin muskunci da kuma mahangar ma’aiki (SAW) a Najeriya.
Lambar Labari: 3482457 Ranar Watsawa : 2018/03/06
Bangaren kasa da kasa, an raba kwafin tarjamar Iran a wani baje kolin kayan tarihin musulunci a Senegal.
Lambar Labari: 3482456 Ranar Watsawa : 2018/03/06
Bangaren kasa da kasa, 'Yan ta'addan takfiriyya da suka kafa babbar tunga a yankin Ghouta da ke gabashin birnin Damascus na Syria, sun amince su bar fararen hula su fito daga yankin domin samun kayan agajin da aka kai musu.
Lambar Labari: 3482455 Ranar Watsawa : 2018/03/05
Bangaren kasa da kasa, Haramtacciyar kasar Isra'ila na shirin kwace kaddarorin majami'o'in kiristoci da ke Quds ta hanyar saka musu haraji mai nauyi.
Lambar Labari: 3482454 Ranar Watsawa : 2018/03/05
Bangaren kasa da kasa, za a gudanar da wani babban taro na kasa da kasa a birnin Alkahira na kasar Masar kan adana kayan tarihin musulunci.
Lambar Labari: 3482453 Ranar Watsawa : 2018/03/05
Bangaren kasa da kasa, an bude wani babban taron kur’ai mai tsarki da taken kasar Senegal tare da halartar manyan jami’an gwamnati da na diflomasiyya.
Lambar Labari: 3482451 Ranar Watsawa : 2018/03/04