iqna

IQNA

Bangaren kasa da kasa, za a gudanar da gasar kur'ani mai tsarki ta nakasassu da kuma masu bukata ta musamman a kasar Masar.
Lambar Labari: 3482448    Ranar Watsawa : 2018/03/03

Bangaren kasa da kasa, za a gudanar da zaman taron karawa juna sani kan hakkokin mata a mahangar addinin musulunci da kuma addinin kiristancia kasar Habasha.
Lambar Labari: 3482447    Ranar Watsawa : 2018/03/03

Pentagon: Amurka Za Ta Ci Gaba Da Taimaka Ma Saudiyya A Yakin Da Take Yi Da Yemen
Lambar Labari: 3482446    Ranar Watsawa : 2018/03/02

Musulmin birnin Chattanooga na jahar Tennessee a kasar Amurka suna gudanar da wani kamfe na wayar da kan Amurkawa kan addinin muslunci.
Lambar Labari: 3482445    Ranar Watsawa : 2018/03/02

Bangaren kasa da kasa, daruruwan ‘yan kasashen ketare ne ke ci gaba da halartar wani shirin bayar da horo da aka bude a birnin Najaf na kasar Iraki.
Lambar Labari: 3482444    Ranar Watsawa : 2018/03/02

Bangaren kasa da kasa, Archbishop Gabriele Giordano Caccia jakadan fadar Vatican a kasar Phlipine ya bayyana matukar jin dadinsa dangane da samun wata bababr kyauta daga Iran.
Lambar Labari: 3482443    Ranar Watsawa : 2018/03/01

Bangaren kasa da kasa, an gudanar da taron tattaunawa na jagororin mabiya addinai daban-daban na duniya a birnin Vienna na kasar Austria.
Lambar Labari: 3482442    Ranar Watsawa : 2018/03/01

Jagoran Juyin Juya Halin Muslunci:
Bangaren kasa da kasa, jagoran juyin juya halin muslunci a Iran Ayatollah Sayyid Ali Khamenei a lokacin da yake ganawa a yau da tawagar ministan harkokin addini na kasar Syria ya bayyana cewa, ranar da za ku salla a cikin masallacin tana kusa.
Lambar Labari: 3482441    Ranar Watsawa : 2018/03/01

Kotun Isra’ila ta sake dage zaman shari’ar shugaban harkar musulunci a Palastine Sheikh Raid Salah zuwa na sama.
Lambar Labari: 3482440    Ranar Watsawa : 2018/02/28

Bangaren kasa da kasa, Kasar Iran na daga cikin kasashen ad suke halartar baje kolin kayan al’adu na duniya da ake gudanarwa a birnin Bankuk na kasar Thailand.
Lambar Labari: 3482439    Ranar Watsawa : 2018/02/28

Bangaren kasa da kasa, a taron da aka kammala na fada da tsatsauran ra’ayi a mataki da kasa da kasa a Masar, an jaddada wajabcin daukar matakan shar’a kan masu goyon bayan yan ta’adda.
Lambar Labari: 3482438    Ranar Watsawa : 2018/02/28

Bangaren kasa da kasa, Ahmad Ali Sulaiman masani kan harkokin sadarwa a kasar Masar ya bayyana cewa babban abin da ya kamata a yi domin rage yaduwar akidar ta’addanci shi ne katse layukansu na internet.
Lambar Labari: 3482437    Ranar Watsawa : 2018/02/27

Bangaren kasa da kasa, Mataimakin bababn sakataren kungiyar Hizbullah Sheikh Na'im Kasim ya bayyana Amurka a matsayin babban karfen kafa ga duk wani yunkurin samar da sulhu da zaman lafiya a Syria.
Lambar Labari: 3482436    Ranar Watsawa : 2018/02/27

Bangaren kasa da kasa, za a gudanar da taron rufe gasar karatun kur’ani mai tsarki a kasar Senegal tare da halartar manyan jami’an gwamnati da na diflomasiyya.
Lambar Labari: 3482435    Ranar Watsawa : 2018/02/27

Bangaren kasa da kasa, babban sakataren MDD, Antonio Guteress, ya bukaci da a aiwatar da kudirin tsagaita wuta a Siriya da kwamitin tsaron MDD ya amince da shi a ranar Asabar da ta gabata.
Lambar Labari: 3482433    Ranar Watsawa : 2018/02/26

Bangaren kasa da kasa, kungiyar tarayyar turai ta yi kira da a kae rayukan fararen hula a kasar Myanmar a yankin Kachin da ke arewacin kasar.
Lambar Labari: 3482432    Ranar Watsawa : 2018/02/26

Bangaren kasa da kasa, batun cin zarain bil adama a kasa Bahrain na daga cikin muhimman ajandodin taron hukumar kare hakkin bil adama ta majalisar dinkin duniya.
Lambar Labari: 3482431    Ranar Watsawa : 2018/02/26

Bangaren kasa da kasa, dangane da wani furuci da Nasir Qasabi dan wasan kwaikwayo na Saudiyya yay i kan shafinsa na twitter kan muhimmancin karatun kur’ani an samu ra’ayoyi mambanta.
Lambar Labari: 3482429    Ranar Watsawa : 2018/02/25

Bangaren kasa da kasa, an bude wata cibiyar bincike ta mata kan msulunci a birnin Nabraska na jahar Omaha da ke kasar Amurka.
Lambar Labari: 3482428    Ranar Watsawa : 2018/02/25

Bangaren kasa da kasa, Ali Juma’a tsohon muftin kasar Masar ya bayyana cewa’anin da ke akwai lokacin manzon Allah yana da nakasu a cikin rubutunsa.
Lambar Labari: 3482427    Ranar Watsawa : 2018/02/25