iqna

IQNA

Bangaren kasa da kasa, cibiyar musulunci ta Azhar a kasar Masar ta fitar da wani kajerin im da ta shirya a cikin harshen turanci kan matsayin jihadia  cikin addini mslunci.
Lambar Labari: 3482476    Ranar Watsawa : 2018/03/15

Bangaren kasa da kasa, bayan gyara na tsawon shekaru uku a jere da aka yi wa babban masallacin cibiyar Azhar za a gudanar da bikin bude shi tare da halartar dan sarkin Saudiyya.
Lambar Labari: 3482458    Ranar Watsawa : 2018/03/06

Bangaren kasa da kasa, mabiya adinin muslunci mazauna birnin birnin Madrid na kasar Spain za su gudanar da shirin bude kofofin masallatai ga wadanda ba musulmi ba.
Lambar Labari: 3482371    Ranar Watsawa : 2018/02/06

Bangaren kasa da kasa, an nuna littafin (Kauna a cikin Kur’ani) na Ghazi bin Muhammad bin Talal Hashemi a baje kolin littafai na birnin Alkahira.
Lambar Labari: 3482358    Ranar Watsawa : 2018/02/02

Bangaren kasa da kasa, Mir Hirush wani fitaccen malamin yahudawa ya bayyana cewa, abin da Isra’ila take yi ya sabawa koyarwar annabi Musa (AS).
Lambar Labari: 3482329    Ranar Watsawa : 2018/01/23

Bangaren kasa da kasa, a cikin watan maris mai zuwa ne za a gudanar da bangaren karshe na gasar Kur’ani mai tsarki ta jami’ar Azhar.
Lambar Labari: 3482304    Ranar Watsawa : 2018/01/16

Bangaren kasa da kasa, Kwamitin manyan malaman jami'ar Azhar ta Masar ya bukaci tallafawa al'ummar Palasdinu da kudade domin samun damar ci gaba da gudanar da boren da suke yi na kare birnin Qudus.
Lambar Labari: 3482207    Ranar Watsawa : 2017/12/16

Bangaren kasa da kasa, babban malamin cibiyar Azhar ya mayar da martini a kan kudirin Trump dangane da birnin Quds.
Lambar Labari: 3482186    Ranar Watsawa : 2017/12/10

Bangaren kasa da kasa, cibiyar Azhar da ke kasar Masar ta fitar da bayanin yin tir da Allah wadai da harin ta’addancin da aka kai a Mubi da ke jahar Adamawa.
Lambar Labari: 3482130    Ranar Watsawa : 2017/11/23

Bangaren kasa da kasa, Muhammad Hasanain wani mai bincike kan lamurran muslunci a kasar Masar ya bayyana cewa, tarjamar kur’ani da ake sayarwa a kasuwa tana dauke da kurakurai.
Lambar Labari: 3481999    Ranar Watsawa : 2017/10/14

Bangaren kasa da kasa, babbar cibiyar muslunci ta kasar masar wato Azhar ta shirya gudanar da wata gasar bincike kan hakkokin mata a cikin kur’ani.
Lambar Labari: 3481996    Ranar Watsawa : 2017/10/13

Bangaren kasa da kasa, bangaren da ke sa ido kan kyamar musulmi a cikin kasashen nahiyar turai da ke karkashin kulawar cibiyar Azhar ya yi Allawadai da kan keta alfarmar wani masallaci na musulmi a gabashin kasar Faransa.
Lambar Labari: 3481738    Ranar Watsawa : 2017/07/26

Bangaren kasa da kasa, kwamitin cibiyar Azhar da ke kasar Masar da ke kula da ayyukan buga kur'ani a kasar ya sanar da cewa zai dauki sabbin mambobi.
Lambar Labari: 3481714    Ranar Watsawa : 2017/07/19

Bangaren kasa da kasa, Babbar cibiyar addini ta Azahar da ke kasar Masar ta yi tir da Allah wadai da harin da aka kai kan musulmi bayan kammala salla a birnin London.
Lambar Labari: 3481630    Ranar Watsawa : 2017/06/21

Bangaren kasa da kasa, ayau ne ake gudanar da gasar hardar kur’ani mai tsarki wadda ta kebanci ma’akatan cibiyar Azhar zalla.
Lambar Labari: 3481601    Ranar Watsawa : 2017/06/11

Bangaren kasa da kasa, ana sayar da kwafin kur'ani a cikin kasar Masar da lasisin cibiyar Azhar na bogi.
Lambar Labari: 3481543    Ranar Watsawa : 2017/05/23

Bangaren kasa da kasa, babban malamin Azahar Ahamd Tayyib ya sanar da kafa kwamiti, domin bin diddigin fatawowyin da malamai da ake fitarwa a kasar Masar, da nufin hana fitar da fatawoyi da ke yada tsatsauran ra'ayi.
Lambar Labari: 3481514    Ranar Watsawa : 2017/05/14

Bangaren kasa da kasa, tun bayan da cibiyar Azhar ta sanar d hana sayar da kur'ani mai launuka, farashinsa ya tashi a kasuwannin sayar da littafai.
Lambar Labari: 3481412    Ranar Watsawa : 2017/04/16

Wani Malami A Masar:
Bangaren kasa da kasa, sheikh Hassan Aljinani daya daga cikin malaman kasar Masar ya bayyana cewa, Azhar ba ta da hakkin hana a buda ko yada kwafin kur’ani mai launi.
Lambar Labari: 3481180    Ranar Watsawa : 2017/01/28

Bangaren kasa da kasa, za a gudanar da taron kan mujizar kur’ani mai tsarki karo na biyar wada cibiyar addini ta Azhar za ta dauki nauyin shiryawa.
Lambar Labari: 3481064    Ranar Watsawa : 2016/12/24