iqna

IQNA

Tehran (IQNA) gwamnatin kasar Rwanda ta sanar da ta sassauta matakan hana bude masallatai a kasar.
Lambar Labari: 3485004    Ranar Watsawa : 2020/07/21

Mahukunta a kasar Saudiyya sun dauki kwararn matakai domin gudanar da aikin hajjin bana.
Lambar Labari: 3485001    Ranar Watsawa : 2020/07/20

Tehran (IQNA) da Asubahin yau ne aka bude Masallacin Manzon dake birnin Na Madina ga masallata, bayan kwashe watanni biyu a rufe saboda bullar cutar Annoba Korona.
Lambar Labari: 3484851    Ranar Watsawa : 2020/05/31

Tehran (IQNA) Sheikh Abdulrahman Al-sudais mai kula da haramin Makka da Madina ya bayyana cewa, mai yiwuwa a bude masallatan biyu a nan gaba.
Lambar Labari: 3484755    Ranar Watsawa : 2020/04/29

Tehran (IQNA) za a gudanar da gasar kur’ani ta hanyoyi na zamani ta digital da aka saba gudanarwa ta Afrika  a kasar Masar.
Lambar Labari: 3484733    Ranar Watsawa : 2020/04/22

Tehran (IQNA) kafofin yada labaran Saudiyya sun bayar da rahotanni kan halin dake ciki a kasar dangane da batun corona.
Lambar Labari: 3484681    Ranar Watsawa : 2020/04/05

Tehran (IQNA) jiragen yakin masarautar Al Saud sun kaddamar da munanan hare-hare a kan biranen kasar Yemen a yau.
Lambar Labari: 3484669    Ranar Watsawa : 2020/03/30

Tehran (IQNA) mahukunta a kasar Saudiyya sun sanar da bayar da hutu a makarantun kur’ani na kasar saboda corona.
Lambar Labari: 3484603    Ranar Watsawa : 2020/03/09

Firayi ministan kasar Malaysia ya bayyana cewa, kisan Qassem Sulaimani ya sabawa dokokin duniya.
Lambar Labari: 3484388    Ranar Watsawa : 2020/01/07

Miliyoyin mutane ne suka fito domin nunaa rashin amincewa da ayyukan barna da sunan zanga-zangar korafi.
Lambar Labari: 3484273    Ranar Watsawa : 2019/11/26

Bangaren kasa da kasa, bankin muslunci Zemzem a Habasha ya bude asusu day a kai bir miliyan 600 a cikin ‘yan watanni.
Lambar Labari: 3484177    Ranar Watsawa : 2019/10/21

Kotun daukaka kara a Masar ta amince da hukuncin kisa a kan mutane 17, da kuma daurin rai da rai a kan wasu 19 kan harin majami’a.
Lambar Labari: 3483688    Ranar Watsawa : 2019/05/30

Cibiyar bincike kan harkokin tsaro a nahaiyar Afrika ACSIS ta yi gargadi kan cewa, akwa yiwuwar kungiyoyin kasar Ghana ta fuskanci barazanar tsaro daga ‘yan ta’adda.
Lambar Labari: 3483659    Ranar Watsawa : 2019/05/20

Bangaren kasa da kasa, gwamnatin kasar Masar na shirin aiwatar da wani shiri na karfafa makarantun kur’ania  fadin kasar da nufin yaki da jahilci.
Lambar Labari: 3483304    Ranar Watsawa : 2019/01/10

Bangaren kasa da kasa, ana shirin bude wata bababr majami'a ta mabiya addinin kirista mafi girma a yankin gabas ta tsakiya da gabashin nahiyar Afrika baki daya.
Lambar Labari: 3483287    Ranar Watsawa : 2019/01/05

Kungiyar tallafawa yara ta Save the Children ta ce fiye da yara miliyan biyar ne ke fuskantar barazanar yunwa a daidai lokacin da rikicin kasar ke kara kamari kuma farashin kayan abinci ya yi tashin gwaron zabo.
Lambar Labari: 3482997    Ranar Watsawa : 2018/09/19

Bangaren kasa da kasa, Jiragen saman yakin masarautar Saudiyya sun kai wasu jerin hare-haren wuce gona da iri kan lardunan Sa'adah da Hudaidah da suke kasar Yamen.
Lambar Labari: 3482869    Ranar Watsawa : 2018/08/06

Bangaren kasa da kasa, dan kasar Iran ne ya lashe gasar mafaza ta tashar alkawsar ta talabijin da maki 84.
Lambar Labari: 3482762    Ranar Watsawa : 2018/06/15

Bangaren kasa da kasa, jami’an tsaron kasar Iraki sun kame wasu ‘yan ta’adda masu alaka da kungiyar daesh a cikin lardin Nainawa.
Lambar Labari: 3482513    Ranar Watsawa : 2018/03/26

Bangaren kasa da kasa, babban sakataren MDD, Antonio Guteress, ya bukaci da a aiwatar da kudirin tsagaita wuta a Siriya da kwamitin tsaron MDD ya amince da shi a ranar Asabar da ta gabata.
Lambar Labari: 3482433    Ranar Watsawa : 2018/02/26