Kwamitin kwararru kan siyasar Sudan ya zargi shugaban majasar zartarwar kasar da sharara karya.
Lambar Labari: 3484270 Ranar Watsawa : 2019/11/24
Bangaren kasa da kasa, za a gudanar da taron cika shekaru hamsin da kafa kungiyar OIC.
Lambar Labari: 3484269 Ranar Watsawa : 2019/11/24
Cibiyar Azahar ta kafa dalili kan wajacin hijabin musulunci da ayoyi na 31 daga surat Nur da kuma 59 daga surat Ahzab.
Lambar Labari: 3484267 Ranar Watsawa : 2019/11/23
Bangaren kasa da kasa, Matir Muhammad ya ce masana 450 ne za su halarci taron Kuala Lampour na shekarar 2019.
Lambar Labari: 3484266 Ranar Watsawa : 2019/11/22
Bangaren kasa da kasa, hukumar kula da harkokin al’adu ta duniya ta nuna goyon bayanta ga Quds
Lambar Labari: 3484265 Ranar Watsawa : 2019/11/22
Sayyid Abbas Musawi kakakin ma’aikatar harkokin wajen Iran ya bayyana furucin turai kan masu barna a Iran da cewa munufunci ne.
Lambar Labari: 3484264 Ranar Watsawa : 2019/11/22
Bangaren kasa da kasa, ana shirin fara zaman taro na duniya kan gyaran masalatai a birnin Kualalmpur na kasar Malaysia.
Lambar Labari: 3484263 Ranar Watsawa : 2019/11/21
Bagaren kasa da kasa, wata cibiyar bayar da shawarwari ga mata musulmi a kasar Canada ta fara.
Lambar Labari: 3484262 Ranar Watsawa : 2019/11/21
Shugaba Rauhani ya bayyana cewa nasihohin jagora sun taimaka wajen gane cewa makiya na da hannu a abin daya ya faru.
Lambar Labari: 3484261 Ranar Watsawa : 2019/11/21
Majalisar dinkn duniya ta ce gina matsugunnan yahudawa ya saba wa kaida kuma tana goyon bayan kafa kasar Falastinu.
Lambar Labari: 3484260 Ranar Watsawa : 2019/11/20
Dakarun kasar Syria sun harbor wasu makamai masu linzami na Isra’ila a kan birnin Damascus.
Lambar Labari: 3484259 Ranar Watsawa : 2019/11/20
Shugaba Rauhani ya bayyana tsayin dakan da al’ummar Yemen suka yia gaban masu girman kai da cewa abin alfahari ne ga al’ummar musulmi.
Lambar Labari: 3484258 Ranar Watsawa : 2019/11/20
Jagoran juyin juya hali a Iran ya ce sun tilasta wa makiyan kasar ja da baya a wasu bangarori kuma za su tilsta su ja da baya a bangaren tattalin arziki.
Lambar Labari: 3484257 Ranar Watsawa : 2019/11/20
Bangaren kasa da kasa, za a kaddamar da wani littafi mai suna zama musulmi a kasar Birtaniya.
Lambar Labari: 3484256 Ranar Watsawa : 2019/11/19
Musulmi a kasar Malawi sun nuna rashin amincewa da matakin hana saka lullubi a wata makaranta a kasar Malawi.
Lambar Labari: 3484255 Ranar Watsawa : 2019/11/19
Kakakin gwamnatin Iran ya bayyana cewa hakkin al'ummar kasar ne su yi korafi, amma barnata dukiyar kasa ba korafi ba ne laifi ne.
Lambar Labari: 3484254 Ranar Watsawa : 2019/11/19
Bangaren kasa da kasa, wata cibiyar kare hakkin bil adama ta fitar da rahoto kan rusa gidajen falastinawa da Israila ke yi.
Lambar Labari: 3484253 Ranar Watsawa : 2019/11/18
Bangaren kasa da kasa, mutane kiamnin miliyan daya ne suka ziyarci lambun kur’ani a cikin watanni 7 da suka gabata a Dubai.
Lambar Labari: 3484252 Ranar Watsawa : 2019/11/18
Daya daga cikin mahalarta taron makon hadin kai daga kasar Ghana ya bayyana cewa mazhabar iyaln gidan manzo na bunkasa a Ghana.
Lambar Labari: 3484251 Ranar Watsawa : 2019/11/18
Bangaren kasa da kasa, mai bayar da fatawa na Masar ya ce addinin muslunci addini ne na zaman lafiya.
Lambar Labari: 3484250 Ranar Watsawa : 2019/11/17