iqna

IQNA

Bangaren kasa da kasa, babban mai shiga tsakani na gwamnatin Palastinu Saib Uraqat ya bukaci kungiyar tarayyar turai da amince da kasar Palastinu mai ci gishin kanta.
Lambar Labari: 3482755    Ranar Watsawa : 2018/06/13

Bangaren kasa da kasa, majalisar dinkin duniya za ta gudanar da zaman gaggawa kan hare-haren baya-bayan nan da haramtacciyar kasar Isra’ila ta kaddamar kan al’ummar Gaza.
Lambar Labari: 3482741    Ranar Watsawa : 2018/06/09

Bangaren kasa da kasa, daruruwan Amurka ne suka gudanar da jerin gwanon nuna goyon bayan ga al’umma Palastnie mazauna zirin Gaza.
Lambar Labari: 3482740    Ranar Watsawa : 2018/06/08

Bangaren kasa da kasa, an yada wani sako daga wani yaro bafalastine zuwa ga Majalisar Dinkin Duniya.
Lambar Labari: 3482729    Ranar Watsawa : 2018/06/05

Bangaren kasa da kasa, an bayyana cewa babu wani tasirin da zaman kungiyar hadin kan kasashen Larabawa zai yi dangane da matsalar da Palasdinu ta shiga a halin yanzu.
Lambar Labari: 3482668    Ranar Watsawa : 2018/05/17

Bangaren kasa da kasa, dakarun yahudawan sahyuniya sun kai wani samame a yankin Kilkiliya a yau da rana tsaka a kan al'ummar Palastine mazauna yankin.
Lambar Labari: 3482625    Ranar Watsawa : 2018/05/02

Bangaren kasa da kasa, rahotanni daga Palastine sun cewa, Falastinawa da dama suka jikkata sakamakon auka musu da sojojin yahudawan Isra’ila suka yi a yankin Abu Dis da ke gabashin Quds.
Lambar Labari: 3482598    Ranar Watsawa : 2018/04/23

Bangaren kasa da kasa, kungiyar kasashen larabawa ta sanar da dage zaman da ta shirya na gudanarwa na gagagwa domin tattauna batun harin Isra'ila a Gaza.
Lambar Labari: 3482533    Ranar Watsawa : 2018/04/02

Bangaren kasa da kasa, gwamnatin kasar Iran ta yi Allah wadai da kakkausar murya dangane da kisan kiyashin Isra’ila ta yi kan Palastinawa a Gaza.
Lambar Labari: 3482530    Ranar Watsawa : 2018/04/01

Bangaren kasa da kasa, gungun malaman addinin muslunci na kasar Lebanon ya jinjina wa al’ummar Palastinu dangane da jajircewa kan hakkokinsu da yahudawa suka mamaye.
Lambar Labari: 3482526    Ranar Watsawa : 2018/03/30

Bangaren kasa da kasa, a yau dubban Palastinawa suka gudanar da gangamin ranar kasa karo na arba’in da biyu.
Lambar Labari: 3482525    Ranar Watsawa : 2018/03/30

Kotun Isra’ila ta sake dage zaman shari’ar shugaban harkar musulunci a Palastine Sheikh Raid Salah zuwa na sama.
Lambar Labari: 3482440    Ranar Watsawa : 2018/02/28

Bangaren kasa da kasa, jami’an gwamnatin Palastine sun bukaci kasashen Afirka da su ci gaba da yin tsayin daka kan wajen bijirewa Trump kan batun Quds.
Lambar Labari: 3482342    Ranar Watsawa : 2018/01/28

Bagaren kasa da kasa, jami’an tsaron haramtacciyar kasar sra’ila sun dauki kararan matakan tsaro a dukkanin yankunan Palastinawa domin hana gangami da bore.
Lambar Labari: 3482291    Ranar Watsawa : 2018/01/12

Bangaren kasa da kasa, majiyoyin gwamnatin palastine sun tabbatar da cewa, tun bayan kudirin da Trump ya dauka na amincewa da quds a matsayin babban irnin yahudawa, palastinawa sha biyar sun yi shahada.
Lambar Labari: 3482231    Ranar Watsawa : 2017/12/24

Shugaba Rauhani A Filin Girgi Na Mehrabad:
Bangaren siyasa, shugaba Hassan Rauhani a lokacin da yake a kan hanyarsa ta zuwa birnin Istanbul na Turkiya domin halartar taron shugabannin kasashen musulmi kan batun kudirin Trump a kan Quds.
Lambar Labari: 3482196    Ranar Watsawa : 2017/12/13

Bangaren kasa da kasa, Majalisar dinkin duniya ta damuwarta kan yadda haramtacciyar kasar Isra'ila take kame kananan yara Palastinawa tare da tsare su.
Lambar Labari: 3482077    Ranar Watsawa : 2017/11/07

Bangaren kasa da kasa, Rashid Ganushi shugaban kungiyar Nahda a kasar Tunisia ya bayyana cewa jihadi ba shi da ma'ana idan ya zama manufarsa shi ne tilasta mutane su shiga musulunci.
Lambar Labari: 3482025    Ranar Watsawa : 2017/10/21

Bangaren kasa da kasa, Sheikh Yusuf Ad'is minista mai kula da harkokin addini a Palastine ya kirayi al'ummar musulmi mazauna birnin quds da su kasancea cikin masallacin aqsa.
Lambar Labari: 3481989    Ranar Watsawa : 2017/10/11

Bangaren kasa da kasa, a wani taron da masana da malaman addini suka gudanar a birnin Capetown na kasar Afirka ta kudu sun nuna goyon baya ga Palastine.
Lambar Labari: 3481983    Ranar Watsawa : 2017/10/09