palastine - Shafi 3

IQNA

Bangaren kasa da kasa, babban mai shiga tsakani na gwamnatin Palastinu Saib Uraqat ya bukaci kungiyar tarayyar turai da amince da kasar Palastinu mai ci gishin kanta.
Lambar Labari: 3482755    Ranar Watsawa : 2018/06/13

Bangaren kasa da kasa, majalisar dinkin duniya za ta gudanar da zaman gaggawa kan hare-haren baya-bayan nan da haramtacciyar kasar Isra’ila ta kaddamar kan al’ummar Gaza.
Lambar Labari: 3482741    Ranar Watsawa : 2018/06/09

Bangaren kasa da kasa, daruruwan Amurka ne suka gudanar da jerin gwanon nuna goyon bayan ga al’umma Palastnie mazauna zirin Gaza.
Lambar Labari: 3482740    Ranar Watsawa : 2018/06/08

Bangaren kasa da kasa, an yada wani sako daga wani yaro bafalastine zuwa ga Majalisar Dinkin Duniya.
Lambar Labari: 3482729    Ranar Watsawa : 2018/06/05

Bangaren kasa da kasa, an bayyana cewa babu wani tasirin da zaman kungiyar hadin kan kasashen Larabawa zai yi dangane da matsalar da Palasdinu ta shiga a halin yanzu.
Lambar Labari: 3482668    Ranar Watsawa : 2018/05/17

Bangaren kasa da kasa, dakarun yahudawan sahyuniya sun kai wani samame a yankin Kilkiliya a yau da rana tsaka a kan al'ummar Palastine mazauna yankin.
Lambar Labari: 3482625    Ranar Watsawa : 2018/05/02

Bangaren kasa da kasa, rahotanni daga Palastine sun cewa, Falastinawa da dama suka jikkata sakamakon auka musu da sojojin yahudawan Isra’ila suka yi a yankin Abu Dis da ke gabashin Quds.
Lambar Labari: 3482598    Ranar Watsawa : 2018/04/23

Bangaren kasa da kasa, kungiyar kasashen larabawa ta sanar da dage zaman da ta shirya na gudanarwa na gagagwa domin tattauna batun harin Isra'ila a Gaza.
Lambar Labari: 3482533    Ranar Watsawa : 2018/04/02

Bangaren kasa da kasa, gwamnatin kasar Iran ta yi Allah wadai da kakkausar murya dangane da kisan kiyashin Isra’ila ta yi kan Palastinawa a Gaza.
Lambar Labari: 3482530    Ranar Watsawa : 2018/04/01

Bangaren kasa da kasa, gungun malaman addinin muslunci na kasar Lebanon ya jinjina wa al’ummar Palastinu dangane da jajircewa kan hakkokinsu da yahudawa suka mamaye.
Lambar Labari: 3482526    Ranar Watsawa : 2018/03/30

Bangaren kasa da kasa, a yau dubban Palastinawa suka gudanar da gangamin ranar kasa karo na arba’in da biyu.
Lambar Labari: 3482525    Ranar Watsawa : 2018/03/30

Kotun Isra’ila ta sake dage zaman shari’ar shugaban harkar musulunci a Palastine Sheikh Raid Salah zuwa na sama.
Lambar Labari: 3482440    Ranar Watsawa : 2018/02/28

Bangaren kasa da kasa, jami’an gwamnatin Palastine sun bukaci kasashen Afirka da su ci gaba da yin tsayin daka kan wajen bijirewa Trump kan batun Quds.
Lambar Labari: 3482342    Ranar Watsawa : 2018/01/28

Bagaren kasa da kasa, jami’an tsaron haramtacciyar kasar sra’ila sun dauki kararan matakan tsaro a dukkanin yankunan Palastinawa domin hana gangami da bore.
Lambar Labari: 3482291    Ranar Watsawa : 2018/01/12

Bangaren kasa da kasa, majiyoyin gwamnatin palastine sun tabbatar da cewa, tun bayan kudirin da Trump ya dauka na amincewa da quds a matsayin babban irnin yahudawa, palastinawa sha biyar sun yi shahada.
Lambar Labari: 3482231    Ranar Watsawa : 2017/12/24

Shugaba Rauhani A Filin Girgi Na Mehrabad:
Bangaren siyasa, shugaba Hassan Rauhani a lokacin da yake a kan hanyarsa ta zuwa birnin Istanbul na Turkiya domin halartar taron shugabannin kasashen musulmi kan batun kudirin Trump a kan Quds.
Lambar Labari: 3482196    Ranar Watsawa : 2017/12/13

Bangaren kasa da kasa, Majalisar dinkin duniya ta damuwarta kan yadda haramtacciyar kasar Isra'ila take kame kananan yara Palastinawa tare da tsare su.
Lambar Labari: 3482077    Ranar Watsawa : 2017/11/07

Bangaren kasa da kasa, Rashid Ganushi shugaban kungiyar Nahda a kasar Tunisia ya bayyana cewa jihadi ba shi da ma'ana idan ya zama manufarsa shi ne tilasta mutane su shiga musulunci.
Lambar Labari: 3482025    Ranar Watsawa : 2017/10/21

Bangaren kasa da kasa, Sheikh Yusuf Ad'is minista mai kula da harkokin addini a Palastine ya kirayi al'ummar musulmi mazauna birnin quds da su kasancea cikin masallacin aqsa.
Lambar Labari: 3481989    Ranar Watsawa : 2017/10/11

Bangaren kasa da kasa, a wani taron da masana da malaman addini suka gudanar a birnin Capetown na kasar Afirka ta kudu sun nuna goyon baya ga Palastine.
Lambar Labari: 3481983    Ranar Watsawa : 2017/10/09