Tehran (IQNA) Sayyid Hasssan Nasrullah ya gargadi Isra’ila da kasar Amurka cewa idan aka hana Labanon cin gajiyar arzikin dake cikin teku to ba za ta bari Isra’ila ta sayar da iskar gas da manfetur ba,
Lambar Labari: 3487544 Ranar Watsawa : 2022/07/14
Tehran (IQNA) Babban sakataren kungiyar Hizbullah a kasar Lebanon Sayyid Hassan Nasrallah ya bayyana cewa, gwagwarmayar al’ummar kasar ce ta hana Isra’ila mamaye kasar.
Lambar Labari: 3487274 Ranar Watsawa : 2022/05/10
Tehran (IQNA) Sayyid Hassan Nasrullah ya gargadi n gwamnatin sahyuniya game da duk wani ganganci kan Masallacin Kudus
Lambar Labari: 3487234 Ranar Watsawa : 2022/04/30
Tehran (IQNA) Yadda aka saukar da Alkur'ani mai girma na daya daga cikin muhimman batutuwan da ake mayar da hankali a kan a cikin bahasi na ilimi, kuma wasu ayoyin kur'ani sun yi bayani kan wannan lamari.
Lambar Labari: 3487189 Ranar Watsawa : 2022/04/19
Tehran (IQNA) Jagoran juyi na Iran ya ce tattalin arzikin ba zai taba dogara da cire takunkumi ba domin ci gaba da bunkasa.
Lambar Labari: 3487079 Ranar Watsawa : 2022/03/21
Tehran (IQNA) Sheikh Ikrima Sabri, babban limamin masallacin Al-Aqsa, ya yi gargadi kan sabbin hanyoyin kutsa kai cikin masallacin Al-Aqsa da yahudawa suke dauka.
Lambar Labari: 3486715 Ranar Watsawa : 2021/12/22
Tehran (IQNA) kungiyar kare hakkin bil adama ta kasa da kasa Amnesty International ta yi gargadi kan cin zalun da Isra’ila take yi akan Falastinawa.
Lambar Labari: 3485792 Ranar Watsawa : 2021/04/07
Tehran (IQNA) kwamitin malaman musulmi na duniya ya gargadi gwamnatin kasar Faransa kan yin shigar shugula a cikin harkokin musulmi.
Lambar Labari: 3485585 Ranar Watsawa : 2021/01/24
Tehran (IQNA) hukumar lafiya ta duniya ta yi gargadi n cewa akwai yiwuwar sake bullar wata annoba a duniya.
Lambar Labari: 3485340 Ranar Watsawa : 2020/11/06
Tehran (IQNA) babban sakataren majalisar dinkin duniya Antonio Guterres ya yi tir da nuna kyama ga wasu mutane da sunan kyamar corona.
Lambar Labari: 3484776 Ranar Watsawa : 2020/05/08
Qais Khazali shugaban dakarun Asa’ib Ahlul Haq ya yi gargadi kan bullar fitina ta cikin gida a Iraki.
Lambar Labari: 3484299 Ranar Watsawa : 2019/12/07
Bangaren siyasa, Iran ta gargadi gwamnatin Amurka kan zarginta da kai harin kamfanin Aramco na Saudiyya.
Lambar Labari: 3484064 Ranar Watsawa : 2019/09/19
Bangaren kasa da kasa, a cikin wani bayani da majalisar musulmin kasar Birtaniya ta fitar ta yi gargadi dangane da yadda kyamar musulmi ke ci gaba da karuwa a kasar.
Lambar Labari: 3481687 Ranar Watsawa : 2017/07/10
Bangaren kasa da kasa, kungiyoyin palastinawa na musulmi da kiristoci sun gargadi dangane da shirin da yahudawan sahyuniya suke da shin a rusa masallacin Quds.
Lambar Labari: 3480725 Ranar Watsawa : 2016/08/19