Bangaren kasa da kasa, al'ummar Afrika ta kudu sun nuna goyon bayan ga al'umma Palastine sun kuma nemia saka sunan Laila Khaled a wani titi a kasar.
Lambar Labari: 3483698 Ranar Watsawa : 2019/06/01
Bangaren kasa da kasa, kwamitin mabiya addinin muslunci a kasa Afrika ta kudu MJC ya yaba da kame mutane uku da ake zargi da kai kan masallacin Imam Hussain (AS).
Lambar Labari: 3483030 Ranar Watsawa : 2018/10/06
Bangaren kasa da kasa, Wasu mahara sun kai farmaki cikin wani Masallaci a shiyar kudu maso yammacin kasar Afrika ta Kudu, inda suka kashe mutane biyu.
Lambar Labari: 3482758 Ranar Watsawa : 2018/06/14
Bangaren kasa da kasa, gungun makaranta kur’ani na Taha sun isa kasar Afirka ta kudu inda suka gudanar da karatu a Pretoria.
Lambar Labari: 3482744 Ranar Watsawa : 2018/06/10
Bangaren kasa da kasa, an gudanar da wani zaman taro a birnin Pretoria na kasar Afirka ta kudu tsakanin mabiya mazhabar shi’ar Ahlul bait da ‘yan sunna a ranar tunawa da rasuwar Imam Khomeini (RA).
Lambar Labari: 3482735 Ranar Watsawa : 2018/06/07
Bangaren kasa da kasa, akwai yiwuwar a sake kaddamar da harin ta'addanci kan msuulmi a kan masallatan a Afirka ta kudu.
Lambar Labari: 3482658 Ranar Watsawa : 2018/05/14
An Gudanar A Birnin Pretoria:
Bangaren kasa da kasa, an gudanar da wani taro mai taken ranar Iran tare da marayun Afirka ta kudu.
Lambar Labari: 3482215 Ranar Watsawa : 2017/12/19
Bangaren kasa da kasa, hukumar kula da harkokin yawon bude ido a birnin Cape Town a Afirka ta kudu na daukar nauyin koyar da dahuwar abincin halal.
Lambar Labari: 3481987 Ranar Watsawa : 2017/10/10
Bangaren kasa da kasa, a wani taron da masana da malaman addini suka gudanar a birnin Capetown na kasar Afirka ta kudu sun nuna goyon baya ga Palastine.
Lambar Labari: 3481983 Ranar Watsawa : 2017/10/09
Bangaren kasa da kasa, shugaban ofishin yada al’adun muslucni an Iran a kasar Afirka ta kudu ya bayyana irin ayyukan da suke gudanarwa wajen yada manufofin kur’ani a kasar.
Lambar Labari: 3481789 Ranar Watsawa : 2017/08/12
Bangaren kasa da kasa, a yau ne za a watsa wani shiri dangane da ayyukan da jamhuriyar muslunci ta Iran take gudanarwa a bangaren kur'ani a kasar Afirka ta kudu a tashar Rasad.
Lambar Labari: 3481782 Ranar Watsawa : 2017/08/09
Bangaren kasa da kasa, an gudanar da wani baje koli kan ayyukan fasahar rubutun muslunci a birnin Pretoria na Afirka ta kudu.
Lambar Labari: 3481663 Ranar Watsawa : 2017/07/02
Bangaren kasa da kasa, tawagar bagher Ulum daga jamhuriyar musulunci ta Iran tana gudanar da shirye-shiryen kur'ani a birn Pretoria na Afirka ta kudu.
Lambar Labari: 3481607 Ranar Watsawa : 2017/06/13
Bangaren kasa da kasa, wata majami’ar yahudawa ta shiryawa musulmi taron buda baki a birnin Cape Town na kasar Afirka ta kudu.
Lambar Labari: 3481605 Ranar Watsawa : 2017/06/12
Bangaren kasa da kasa, an janye wata dokar kayyade saka hijabin muslunci a wata makaranta da ke birnin Johannesburg kasar Afirka ta kudu.
Lambar Labari: 3481596 Ranar Watsawa : 2017/06/09
Bangaren kasa da kasa, an gudanar da gasar karatun kur’ani mai tsarki ta makarantun musulmi a kasar Afirka ta kudu.
Lambar Labari: 3481592 Ranar Watsawa : 2017/06/08
Bangaren kasa da kasa, ofishin kula da harkokin yada al'adun muslunci na kasar Iran a Afirka ta kudu ya dauki nauyin shirya wa dalibai musulmi tarukan bayar da horon a kan kur'ani a cikin watan Ramadan.
Lambar Labari: 3481578 Ranar Watsawa : 2017/06/03
Bangaren kasa da kasa, a cikin shekara ta 1981 ce babban makarancin kur’ani marigayi Abdulbasit Abdussmad ya je Afirka ta kudu inda ya yi karatum kur’ani mai tsarki.
Lambar Labari: 3481167 Ranar Watsawa : 2017/01/24
Bangaren kasa da kasa, wasu mutane da ba a san ko su wane ne ba sun keta alfarmar babban masallacin birnin Simons Town da ke kasar Afirka ta kudu.
Lambar Labari: 3481113 Ranar Watsawa : 2017/01/08
Bangaren kasa da kasa, an gudanar da wani taron baje kolin kur’ani mai tsarki wanda karamin ofishin jakadancin Iran ya shirya domin murnar maulidin amnzo (SAW) a kasar Afirka ta kudu.
Lambar Labari: 3481048 Ranar Watsawa : 2016/12/19