Tehran (IQNA) Hizbullah da Amal sun fitar da bayani na hadin gwiwa kan batutuwa da suka shafi halin da ake cikia kasar Lebanon a kan batutuwa daban-daban, na siyasa, tsaro, tattalin arziki da sauransu.
Lambar Labari: 3486691 Ranar Watsawa : 2021/12/16
Tehran (IQNA) an bude baje kolin kasa da kasa a birnin Istanbul na kasar Turkiya.
Lambar Labari: 3486609 Ranar Watsawa : 2021/11/26
Tehran (IQNA) Sayyid Nasrullah ya bayyana cewa, yunkurin da Saudiyya ke yi domin ganin ta haifar da yakin basasa a cikin kasar Lebanon ba zai taba yin nasara ba.
Lambar Labari: 3486545 Ranar Watsawa : 2021/11/12
Tehran (IQNA) shugaba Hassan Rauhani na Iran ya jaddada matsayin kasarsa na ci gaba da yin hadin gwiwa tare da kasar Syria wajen yaki da ta’addanci.
Lambar Labari: 3485442 Ranar Watsawa : 2020/12/08
Sayyid Hassan Nasrullah:
Tehran (IQNA) babban sakataren kungiyar Hizbullah ya bayyana cewa komawa zuwa ga gabashi baya nufin yanke alaka da yammaci, amma yana da kyau a karfafa dogaro da kai.
Lambar Labari: 3484966 Ranar Watsawa : 2020/07/08
Tehran (IQNA) shugaban kasa Iran Dr. Hassan Rauhani ya bayyana cewa, kasarsa a kowane lokaci tana kokarin ganin an samu tabbatar zaman lafiya a yankin gabas ta tsakiya da ma duniya baki daya.
Lambar Labari: 3484827 Ranar Watsawa : 2020/05/23
Tehran (IQNA) ‘Yar majalisar dokokin Amurka musulma Ilhan Omar ta bayyana takunkumin da gwamnatin Amurka take ci gaba da kakaba wa Iran da cewa zalunci ne.
Lambar Labari: 3484644 Ranar Watsawa : 2020/03/21
Tehran (IQNA) Ayatollah Khamenei jagoran juyin juya halin musulunci a Iran, a lokacin da yake gabatar da jawabi akan sabuwar shekarar Norouz ta hijira Shamsiyya, ya fara taya al’ummar alhinin zagayowar lokacin Shahadar Imam Musa Bin Jaafar Kazem (AS) da kuma murnar Mab’as, da kuma jajantawa al’umma matsaloli na annoba da aka shiga.
Lambar Labari: 3484638 Ranar Watsawa : 2020/03/20
Bangaren kasa da kasa, Ministan harkokin wajen Iran ya bayyana takunumar Amurka akan kasar Iran da cewa suna matsayin aikin ta’addanci ne.
Lambar Labari: 3483516 Ranar Watsawa : 2019/04/04
Bangaren kasa da kasa, ofishin jakadancin kasar Iran ya kafa wani kwamiti da zai dauki nauyin shirya tarukan cikar shekaru arba'in da samun nasarar juyin juya halin muslunci.
Lambar Labari: 3483124 Ranar Watsawa : 2018/11/14
Bangaren kasa da kasa, an gudanar da wani zaman taro na kasa da kasa kan bunkasa harkokin tattalin arziki na kasashen musulmi a Masar.
Lambar Labari: 3482624 Ranar Watsawa : 2018/05/02
Bangaren kasa da kasa, Gwamnatin kasar Rasha ta sanar da cewa wakilai daga kasashe 50 ne na duniya za su halarci taron tattalin arziki tsakain Rasha da duniyar musulmi a Qazan.
Lambar Labari: 3481518 Ranar Watsawa : 2017/05/15
Bangaren kasa da kasa, ana gudanar da zaman taro na biyu na kasa da kasa kan tarihin manzon Allah (SAW) a birnin fas na kasar Morroco.
Lambar Labari: 3480972 Ranar Watsawa : 2016/11/25