Kungiyar Hadin Kan Musulunci ta bukaci;
Tehran (IQNA) Babban sakataren kungiyar hadin kan kasashen musulmi Hossein Ebrahim Taha, ya bukaci hadin kan malamai da hukumomin addini na duniya kan matakin da kungiyar Taliban ta dauka na hana 'ya'ya mata ilimi.
Lambar Labari: 3488422 Ranar Watsawa : 2022/12/30
Tehran (IQNA) A yayin da take ishara da karuwar hare-haren ta'addanci a Afganistan, tawagar Majalisar Dinkin Duniya a kasar ta bayyana nadama kan ci gaba da kai wadannan hare-hare tare da neman karin matakan da suka dace daga kungiyar ta Taliban domin dakile wadannan hare-haren ta'addanci.
Lambar Labari: 3487712 Ranar Watsawa : 2022/08/19
Tehran (IQNA) Majiyoyin labarai sun sanar da cewa an kashe wani jigo a kungiyar Taliban sakamakon fashewar wani bam a wata makarantar addini a Kabul.
Lambar Labari: 3487676 Ranar Watsawa : 2022/08/12
Tehran (IQNA) Wakilin Majalisar Dinkin Duniya na musamman kan al'amuran kare hakkin bil'adama a Afghanistan ya bayyana mummunan fashewar bam a jiya a yammacin birnin Kabul a matsayin abin ban tsoro tare da bayyana jami'an Taliban a matsayin masu alhakin kare rayukan 'yan kasar.
Lambar Labari: 3487646 Ranar Watsawa : 2022/08/06
Tehran (IQNA) Kafofin yada labarai sun ba da rahoton fashewar wani abu a Mazar-e-Sharif, babban birnin lardin Balkh na Afganistan, wanda shi ne na farko tun bayan da 'yan Taliban suka karbe ikon kasar.
Lambar Labari: 3487101 Ranar Watsawa : 2022/03/28
Tehran (IQNA) A karon farko tun bayan da kungiyar Taliban ta mulki Afghanistan, an bude kofofin jami'o'in gwamnatin kasar ga dalibai mata.
Lambar Labari: 3486899 Ranar Watsawa : 2022/02/02
Tehran (IQNA) Kungiyar Taliban dake mulki a Afganistan ta yi kira ga kasashen musulmi dasu amince da gwamnatinta a Afghanistan.
Lambar Labari: 3486842 Ranar Watsawa : 2022/01/19
Tehran (IQNA) gwamnatin kasar Saudiyya ta sake bude karamin ofishin jakadancinta a birnin Kabul na kasar Afghanistan.
Lambar Labari: 3486628 Ranar Watsawa : 2021/12/01
Tehran (IQNA) wakilan gwamnatin Taliban da na gwamnatin Amurka za su koma teburin tattaunawa a birnin Doha na kasar Qatar.
Lambar Labari: 3486601 Ranar Watsawa : 2021/11/24
Tehran (IQNA) an kashe wani babban jigo a kungiyar a harin da aka kaddamar kan wani asibitia jiya a birnin Kabul.
Lambar Labari: 3486509 Ranar Watsawa : 2021/11/03
Tehran (IQNA) Taliban ta sanar da kame Wali na kungiyar 'yan ta'adda ta Daesh a Lardin Nangarhar
Lambar Labari: 3486442 Ranar Watsawa : 2021/10/18
Tehran (IQNA) babban malamin cibiyar ilimi ta Azhar ya kirayi kungiyar Taliban da ta bar mata a Afghanistan da su nemi ilimi.
Lambar Labari: 3486419 Ranar Watsawa : 2021/10/12
Tehran (IQNA) kungiyar ta sanar da ragargaza wani sansanin 'yan ta'adda na Daesh a birnin kabul.
Lambar Labari: 3486386 Ranar Watsawa : 2021/10/04
Tehran (IQNA) Abdulsalam Hanafi mataimakin firayi ministan gwamnatin Taliban ya ce a shirye suke su kulla alaka da kasashen duniya da hakan ya hada har da kasar Amurka.
Lambar Labari: 3486355 Ranar Watsawa : 2021/09/26
Tehran (IQNA) kwararra kan harkokin siyasar yankin gabas ta tsakiya a jami'ar Washington ta bayyana kwatar mulkin da Taliban ta yi a Afghanistan da cewa shirin Amurka ne.
Lambar Labari: 3486310 Ranar Watsawa : 2021/09/14
Tehran (IQNA) bayan kwashe tsawon shekaru 27 an janye dokar hana saka hijabi ga mata a cikin makarantu a kasar uzbekistan
Lambar Labari: 3486287 Ranar Watsawa : 2021/09/08
Tehran (IQNA) kungiyar Taliban ta ce ta kammala kwace iko da jihar Panjshir a kasar Afhanistan
Lambar Labari: 3486278 Ranar Watsawa : 2021/09/06
Tehran (IQNA) Taliban tq sanar da sunayen ministoci da za su rike muhimman ma’aikatu guda uku a cikin gwamnatin da za a kafa a kasar Afghanistan.
Lambar Labari: 3486260 Ranar Watsawa : 2021/09/01
Tehran (IQNA) Gwamnatin kasar Rasha ta saka sharudda kafin amincewa da mulkin Taliban a hukumancea kasar Afghanistan.
Lambar Labari: 3486224 Ranar Watsawa : 2021/08/21
Tehran (IQNA) Taliban ta ce za ta mutunta tare da girmama dukkanin akidu na addini na dukkanin al’ummar kasar Afghanistan.
Lambar Labari: 3486215 Ranar Watsawa : 2021/08/18