Bangaren kasa da kasa, mataimakin gwamnan jahar bauchia tarayyar najeriya ya bayyana a wajen rufe gasar kur'ani cewa, karatun kur'ani mai tsarki wata baiwa daga Allah.
Lambar Labari: 3481143 Ranar Watsawa : 2017/01/17
Bangaren kasa da kasa, Tun bayan sanar da kisan matasa 3 'yan kasar Bahrain da masarautar kasar ta yi a ranar Lahadi da ta gabata, kasar ta shiga wani hali na rashin tabbas, inda ake ci gaba da gudanar da jerin gwano da zanga-zanga a dukkanin fadin kasar.
Lambar Labari: 3481142 Ranar Watsawa : 2017/01/17
Bangaren klasa da kasa, ma’aikatar kula da harkokin addini a kasar Masar tana tattara littafan Yusuf Qardawi wanda aka fi sani da malamin fitina.
Lambar Labari: 3481139 Ranar Watsawa : 2017/01/16
Bangaren kasa da kasa, Kungiyar kare hakkokin bil'adama ta kasa da kasa Amnesty International ta bukaci gwamnatin Nijeriya da ta gaggauta bin umurnin babban kotun kasar na ta saki shugaban harkar Musulunci na kasar Sheikh Ibrahim El-Zakzaky da matarsa da ake tsare da su.
Lambar Labari: 3481138 Ranar Watsawa : 2017/01/16
Bangaren kasa da kasa, Wuta ta tashi a cikin wani masallaci da ke cikin birnin Washington na kasar Amurka, inda dukkanin kaddarorin da ke cikin masallacin suka kone kurmus, duk kuwa da cewa musumi sun yi iamnin cewa da gangan ne aka saka wutar.
Lambar Labari: 3481137 Ranar Watsawa : 2017/01/15
Bangaren kasa da kasa, Cibiyar musulmin kasar Amurka ta bukaci da a soke sunan wani malamin addinin kirista mai tsananin kiyayya da musulmi daga cikin sunayen mutanen da aka gayyata domin halartar taron rantsar da Trump.
Lambar Labari: 3481136 Ranar Watsawa : 2017/01/15
Bangaren kasa da kasa, Masarautar mulkin mulukiyya ta kasar Bahrain ta zartar da hukuncin kisa a yau a kan wasu matasa uku 'yan kasar, bisa zargin cewa sun tayar da bam da ya kashe wani dan sandan na kasar hadaddiyar daular larabawa.
Lambar Labari: 3481135 Ranar Watsawa : 2017/01/15
Bangaren kasa da kasa, Jami'an tsaron kasar Aljeriya sun gano gungun wasu mutane da suka hada da 'yan kasashen ketare da suke yi wa Isra'ila ayyukan leken asiri a kasar, an kuma cafke su baki daya.
Lambar Labari: 3481134 Ranar Watsawa : 2017/01/14
Bangaren kasa da kasa, wata mata musulma da ta fuskanci cin zarafi a kasar Birtaniya saboda hijabin da ta saka ta kafa wani gungu na yaki da irin wannan tabi’a
Lambar Labari: 3481133 Ranar Watsawa : 2017/01/14
Bangaren kasa da kasa, Umar Muhammad Mukhtar Alkadi fitaccen marubuci kuma mai fassarar kur’ani mai tsarki ya rasu.
Lambar Labari: 3481132 Ranar Watsawa : 2017/01/14
Bangaren kasa da kasa, an samu karuwar kyamar musulmi a kasar Belgium inda fiye da kashi 60 na mutanen kasar ke kallon musulmi a matsayin wata barazana.
Lambar Labari: 3481131 Ranar Watsawa : 2017/01/13
Bangaren kasa da kasa, Iran za ta dauki nauyin bakuncin wani taro na bunkasa al'adu tsakaninta da kasashen larabawa wanda za a bude Tehran an rufe shi mashhad.
Lambar Labari: 3481130 Ranar Watsawa : 2017/01/13
Bangaren kasa da kasa, masarautar kasar Bahrain na ci gaba da hana gudanar da sallar Juma'a a unguwar Diraz da ke kusa da birnin Manama fadar mulkin kasar.
Lambar Labari: 3481129 Ranar Watsawa : 2017/01/13
Bangaren kasa da kasa, Kungiyar kasashen musulmi ta OIC za ta gudanar da zama dangane da kisan kiyashin da ake yi wa musulmi 'yan kabilar Rohingya a kasar Myanmar.
Lambar Labari: 3481128 Ranar Watsawa : 2017/01/12
Bangaren kasa d akasa, jami’an tsaron masarautar Bahrain sun harba wa dalioban makarantar sakandare barkonon tsohuwa jim kadan bayan kammala jarabawa.
Lambar Labari: 3481127 Ranar Watsawa : 2017/01/12
Bangaren kasa da kasa, shugaban hadakar madabantun kasar Masar ya bayyana cewa, sharadin kai littafan Masar a baje kolin da za ayi a Turkiya shi ne karbar izini daga Azhar.
Lambar Labari: 3481126 Ranar Watsawa : 2017/01/12
Bangaren kasa da kasa, Jami'an gwamnatin kwarya-kwaryan cin gishin kai ta Palastinawa sun yi kira ga larabawa da su nuna rashin amincewa da shirin Trump na mayar da birnin Quds a matsayin fadar mulkin haramtacciyar kasar Isra'ila ta hanyar dauke ofishin jakadancin Amurka daga Tel aviv zuwa Quds.
Lambar Labari: 3481125 Ranar Watsawa : 2017/01/11
Bangaren kasa da kasa, Atef dan marigayi Mustafa Isma'il fitaccen makarancin kur'ani na kasar Masar ya bayyana irin dangantakar da ke tsakanin mahaifinsa da Ayatollah Rafsanjani.
Lambar Labari: 3481124 Ranar Watsawa : 2017/01/11
Bangaren kasa da kasa, a yau ne aka fara zaman ta'aziyyar Ayatollah Hashimi Rafsanjani a Husainiyyar Imam Khomeni (RA) tare da halartar jagoran juyin juya halin muslunci Ayatollah Sayyid Ali Khamenei.
Lambar Labari: 3481123 Ranar Watsawa : 2017/01/11
Bangaren kasa da kasa, Haramtacciyar kasar Isra'ila ta ce za ta dauki matakai na mayar da martani kan kisan sojojinta da wani bafaletine ya yi a cikin birnin Quds.
Lambar Labari: 3481122 Ranar Watsawa : 2017/01/10