Bangaren kasa da kasa, kafofin yada labarai da daman a kasashen ketare sun nuna taron janazar Ayatollah Hashimi Rafsanjani a yau kai tsaye.
Lambar Labari: 3481121 Ranar Watsawa : 2017/01/10
Bangaren siyasa, Ayatollah sayyid Ali Khamenei ya jagoranci sallar janazar da aka gudanar a kan gawar marigayi Ayatollah hashimi Rafsanjani.
Lambar Labari: 3481120 Ranar Watsawa : 2017/01/10
Bangaren kasa da kasa, rasuwar Ayatullah Hashimi Rafsanjani da marecen jiya lahadi ta shiga muhimman kafafen watsa labarun Duniya.
Lambar Labari: 3481119 Ranar Watsawa : 2017/01/09
Bangaren kasa da kasa, an fara gudanar da gasar karatu da hardar kur’ani mai tsarki karo na 31 a Najeriya wadda za a ci gaba da gudanar da ita har tsawon mako guda.
Lambar Labari: 3481118 Ranar Watsawa : 2017/01/09
Bangaren siyasa, Ayatollah Sayyid Ali Khamenei jagoran juyin juya halin muslunci ya fitar da sakon ta’aziyya na rasuwar Sheikh Hashemi Rafsanjani.
Lambar Labari: 3481116 Ranar Watsawa : 2017/01/09
Bangaren kasa da kasa, sakamakon matsin lamba da sha kakkausar ska gwamnatin Myanmar ta amince a warware matsalar musulmin kasar ta hanyar diflomasiyya.
Lambar Labari: 3481115 Ranar Watsawa : 2017/01/08
Bangaren kasa da kasa, mataimakin waziriyar kasar Jamus Sigmar Gabriel ya sanar da cewa gwamnatin kasar za ta rufe masallatan 'yan Salafiyya da suke kasar da kuma hana su ayyukan da suke gudanarwa a kasar a shirin kasar na fada da ta'addanci.
Lambar Labari: 3481114 Ranar Watsawa : 2017/01/08
Bangaren kasa da kasa, wasu mutane da ba a san ko su wane ne ba sun keta alfarmar babban masallacin birnin Simons Town da ke kasar Afirka ta kudu.
Lambar Labari: 3481113 Ranar Watsawa : 2017/01/08
Bangaren kasa da kasa, shugaban kasar Masar ya ce za a gidana babban masallaci da kuma babbar majami’a a sabon babban birnin kasar da za a gina.
Lambar Labari: 3481112 Ranar Watsawa : 2017/01/07
Bangaren kasa da kasa, an bude sabon babban masallacin birnin Khartum fadar mulkin kasar Sudan a unguwar Alazhari da ke birnin.
Lambar Labari: 3481111 Ranar Watsawa : 2017/01/07
Bangaren kasa da kasa, tawagar ‘yan majalisar dokokin kasar Iran karkashin jagorancin Alauddini Burujardi ta gana da babban sakataren Hizbullah Sayyid Hassan nasrullah.
Lambar Labari: 3481110 Ranar Watsawa : 2017/01/07
Bangaren kasa da kasa, Jami'an tsaron kasar Masar sun cafke daya daga cikin mutanen da ake zargi da hannu a harin da aka kai kan majami'ar mabiya addinin kirista a birnin Alkahira.
Lambar Labari: 3481108 Ranar Watsawa : 2017/01/06
Bangaren kasa da kasa, gwamnatin kasar Morocco ta sanar da cewa za ta bayar da dama ga wasu bankunan kasar domin bude rassan bankin muslunci a kasar.
Lambar Labari: 3481107 Ranar Watsawa : 2017/01/06
Bangaren kasa da kasa, Yarima Walid bin Talal biloniya dan gidan sarautar Saud ya tabbatar da cewa masarautar Saudiyyah ce ta kafa ISIS kuma take daukar nauyinta.
Lambar Labari: 3481106 Ranar Watsawa : 2017/01/06
Bangaren kasa da kasa, wani sabon rahoto yi ya yi nuni da karuwar kisan kananan yara Palastinawa da Haramtacciyar kasar Isra’ila ke yi s shekarar 2016.
Lambar Labari: 3481105 Ranar Watsawa : 2017/01/05
Bangaren kasa da kasa, mahukuntan kasar Bahrain sun sake dage shari’ar babban malamin addini na kasar Sheikh Ayatollah Isa Kasim zuwa karshen wannan wata.
Lambar Labari: 3481104 Ranar Watsawa : 2017/01/05
Jagoran Juyin Islama:
Bangaren siyasa, Ayatollah Sayyid Ali Khamenei jagoran juyin Islama ya bayyana dakaru masu kare wurare masu tsarki na muslunci a matsayin abin alfahari ga al’ummar musulmi.
Lambar Labari: 3481103 Ranar Watsawa : 2017/01/05
Bangaren kasa da kasa, Ministocin harkkin waje na kungiyar kasashen musulmi ta OIC za ta gudanar da zaman gaggawa kan halin kunci da musulmin Rohingya suke ciki a kasar Myanmar.
Lambar Labari: 3481102 Ranar Watsawa : 2017/01/04
Bangaren kasa da kasa, Gwamnatin kasar Kenya ta sanar da cewa, tana shirin bunkasa ayyukan bankin musluci a kasar, da sauran ayyukan tattalin arziki da suke da alaka da wannan baki domin kara bunkasa tattalin arzikin kasar.
Lambar Labari: 3481100 Ranar Watsawa : 2017/01/04
Bangaren kasa da kasa, Jam'iyyar Islamic Party ta kasar Azarbaijan, ta fitar da wani bayani a yau, wanda a cikinsa take jaddada yin tir da Allawadai da kisan babban malamin addinin muslunci Ayatollah Sheikh Baqir Nimr da mahukuntan masarautar iayalan gidan saud a shekarar da ta abata.
Lambar Labari: 3481099 Ranar Watsawa : 2017/01/04