iqna

IQNA

Bangaren kasa da kasa, a wani harin kwantan bauana da mayakan kungiyar Boko Haram suka kai wa sojojin najeriya sun kashe13 daga cikin sojojin a cikin jahar Yobe.
Lambar Labari: 3483255    Ranar Watsawa : 2018/12/26

Babban malamin addinin musl;ucni an kasar Bahrain Ayatollah Sheikh Isa Qasem ya isa birnin Najaf na kasar Iraki daga birnin London na kasar Birtaniya.
Lambar Labari: 3483254    Ranar Watsawa : 2018/12/26

An gudanar da janazar babban malamin addinin muslunci Ayatollah Shahrudi a yau, wanda Allah ya yi masa rasuwa a jiya .
Lambar Labari: 3483253    Ranar Watsawa : 2018/12/26

Bangaren kasa da kasa, majalisar kungiyar kasashen larabawa ta yi Allawadai da kakkausar murya kan amincewar da Chek ta yi da birnin Quds a matsayin fadar mulkin Isra’ila.
Lambar Labari: 3483252    Ranar Watsawa : 2018/12/25

A Sakonsa Na Kirsimati:
Bangaren kasa da kasa, paparoma Francis jagoran mabiya addinin kirista na darikar Katolika ya gabatar da jawabin kirsimati na wannan shekara.
Lambar Labari: 3483251    Ranar Watsawa : 2018/12/25

Ana ci gaba da mika sakon ta'aziyyar rasuwar marigayi Ayatollah Hashemi Sharudi babban malamin addinin uslunci a ksar Iran, wadanda Allah ya yi masa rasuwa a jiya.
Lambar Labari: 3483250    Ranar Watsawa : 2018/12/25

Musulmin kasar Birtaniya sun shiga cikin sahun masu taimaka ma marassa galihu a kasar a lokacin gudanar da bukukuwan kirsimati a kasar, wadda mafi yawan al'ummarta mabiya addinin kirista ne.
Lambar Labari: 3483249    Ranar Watsawa : 2018/12/24

A karon farko an buga wata mujalla ta kur'ani a kasar Tunisia, wadda kuma aka fara sayar da ita a fadin kasar.
Lambar Labari: 3483248    Ranar Watsawa : 2018/12/24

Kungiyar gwagwarmar Falastinawa ta Hamas ta yi watsi da shawarar da Amurka ta gabatar kan yadda za a kafa kasar Palastine, inda hakan zai takaita ne kawai da yankin zirin Gaza.
Lambar Labari: 3483247    Ranar Watsawa : 2018/12/24

Bangaren kasa da kasa, Jagoran tawagar masu sanya ido na MDD kan rikicin Yemen ya isa Sanaa babban birnin kasar ta Yemen da 'yan Houtsie ke rikeda, bayan da ya ziyarci birnin Aden a jiya Asabar.
Lambar Labari: 3483246    Ranar Watsawa : 2018/12/23

Bangaren kasa da kasa, an kashe ‘yan ta’adda 14 a garin Alarish da ke arewacin kasar Masar.
Lambar Labari: 3483245    Ranar Watsawa : 2018/12/23

Bangaren kasa da kasa, ma’aikatar harkokin wajen Palastine ta bukaci kasashen duniya da su taka wa Isra’ila birki kan wuce gona da iri da take yi a Palastine.
Lambar Labari: 3483244    Ranar Watsawa : 2018/12/23

Bangaren kasa da kasa, Akalla mutane 7 aka tabbatar da cewa sun rasa rayukansu sakamakon wani hari da aka kaddmar a yau a kusa da fadar shugaban kasar Somalia da ke birnin Mogadishu.
Lambar Labari: 3483243    Ranar Watsawa : 2018/12/22

Gwamnatin Rasha ta karyata da'awar da Isra'ila ta yi da ke cewa, an cimma wata yarjejeniya tsakanin gwamnatin Rasha da wasu bangarori, domin fitar da Iran da Hizbullah daga Syria.
Lambar Labari: 3483242    Ranar Watsawa : 2018/12/22

Rundunar sojojin kasar Myanmar ta sanar da dakatar da bude wuta kan yankunan musulmin Rohingya har tsawon watanni hudu masu zuwa.
Lambar Labari: 3483241    Ranar Watsawa : 2018/12/22

Bahram Qasemi kakakin ma’aikatar harkokin wajen jamhuriya Musulinci ta Iran, ya bayyana hakan da cewa, tun farko dama kasancewar sojojin na Amurka a Siriyar kuskure ne.
Lambar Labari: 3483240    Ranar Watsawa : 2018/12/22

Bangaren kasa da kasa, sabbin 'yan majalisar dokokin Amurka biyu wadandanda dukkaninsu mata ne kuma musulmi, sun ce za su yi rantsuwa da kur'ani mai tsarki a gaban majalisar dokokin kasar ta Amurka.
Lambar Labari: 3483239    Ranar Watsawa : 2018/12/21

Bangaren kasa da kasa, Gwamnatin kasar China ta bayyana musulmin Uyghur a matsayin babbar barazana a gare ta, inda take danganta su da ayyukan ta'addanci.
Lambar Labari: 3483238    Ranar Watsawa : 2018/12/21

Kungiyar kasashen musulmi ta sanar da cewa, tana da shirin kafa wani kwamitin wanda zai dauki nauyin taimaka Falastinawa 'yan gudun hijira.
Lambar Labari: 3483237    Ranar Watsawa : 2018/12/21

Bangaren kasa da kasa, gwamnatin kasar Indonesia ta mayar wa Australia da martani kan amincewa da Quds ta yamma a matsayin fadar mulkin Isra’ila.
Lambar Labari: 3483236    Ranar Watsawa : 2018/12/20