Bangaren kasa da kasa, kungiyar malai ta duniya ta yi watsi da shirin yarjejeniyar karni.
Lambar Labari: 3483768 Ranar Watsawa : 2019/06/24
Bangaren siyasa, kakakin ma'aikatar harkokin wajen Iran ya karyata da'awar da Amurka ke yi na cewa ta kai hari kan tsarin makaman kariya na Iran a yanar gizo.
Lambar Labari: 3483767 Ranar Watsawa : 2019/06/24
Bangaren kasa da kasa, kungiyar kare hakkokin musulmi a Najeriya ta bukaci da a kare hakkokin musulmi a jami’oi.
Lambar Labari: 3483766 Ranar Watsawa : 2019/06/23
Al'ummar Bahren sun yi Allah wadai da taron kin jinin al'ummar Palastinu da ake shirin gudanarwa a Manama fadar milkin kasar Bahrain
Lambar Labari: 3483765 Ranar Watsawa : 2019/06/23
Bangaren kasa da kasa, an mayar da dadadden kwafin kur’ani da aka tarjama zuwa babban dakin ajiye kayan tarihi na birnin Wellington a New Zealand.
Lambar Labari: 3483764 Ranar Watsawa : 2019/06/23
Bangaren kasa da kasa, shugaban mabiya addinin kirista na darikar Katolika Paparoma Francis ya jaddada wajabcin tattaunawa da kuma yin mu'amala da musulmi.
Lambar Labari: 3483763 Ranar Watsawa : 2019/06/22
Bangaren kasa kasa, 'yan siyasa da farar hula sun amince da shawarwarin da Habasha ta gabatar dangane da kafa gwamnatin rikon kwarya a kasar.
Lambar Labari: 3483762 Ranar Watsawa : 2019/06/22
Bangaren kasa da kasa, an kafa wani kwamiti na masana da ‘yan siyasa a kasar Jamus domin kalubalantar nuna wariya da kyama ga musulmi a kasar.
Lambar Labari: 3483761 Ranar Watsawa : 2019/06/21
Bangaren kasa da kasa, dubban Falasinawa ne suka gudanar da gangamia cikin sansanonin su da ke kasashe makwabta domin nuna rashin aminewa da yarjejeniyar karni.
Lambar Labari: 3483760 Ranar Watsawa : 2019/06/21
Bangaren siyasa, ministan harkokin wajen kasar Iran Muhammad Jawad Zarif ya bayyana cewa za su kai karar Amuka a gaban majalisar dinkin duniya kan shisshigin da ta yi a cikin kasar Iran.
Lambar Labari: 3483759 Ranar Watsawa : 2019/06/21
Bangaren kasa da kasa, an bude sabbin makarantun kur’ani mai sarki guda 38 a fadin kasar Masar.
Lambar Labari: 3483758 Ranar Watsawa : 2019/06/21
Bangaren kasa da kasa, jami'an tsaron kasar pain sun samu nasarar cafke gungun wasu 'yan ta'adda na kasar Syria a cikin kasarsu.
Lambar Labari: 3483757 Ranar Watsawa : 2019/06/20
Rundunar kare juyin juya halin musulunci ta Iran ta yi karin haske kan batun harbo jirgin Amurka maras matuki na leken asiri.
Lambar Labari: 3483756 Ranar Watsawa : 2019/06/20
Kakakin ma'aikatar harakokin kasashen wajen Iran ya sanar da cewa kwamitin hadin gwiwa na kasashen da suka sanya hannu kan yarjejeniyar nukiliyar kasar Iran zai gudanar da taronsa a birnin Vienna na kasar Austria.
Lambar Labari: 3483755 Ranar Watsawa : 2019/06/20
Bangaren kasa da kasa, an harba wani makami ma linzamia kusa da wani kamfanin na Amurka a garin Basara na kasar Iraki.
Lambar Labari: 3483753 Ranar Watsawa : 2019/06/19
Bangaren kasa da kasa, Masar ta yi kakkausar kan batun neman a gudanar da sahihin bincike kan mutuwar Muhammad Morsi.
Lambar Labari: 3483752 Ranar Watsawa : 2019/06/19
Bangaren kasa da kasa, wani binciken majalisar dinkin duniya ya gano cewa yariman Saudiyya mai jiran gadon sarautar kasar yana da hannu dumu-dumu a kisan gillar da aka yi wa Jamal Khashoggi.
Lambar Labari: 3483751 Ranar Watsawa : 2019/06/19
Bangaren kasa da kasa, kungiyar malamai ta kasa da kasa ta dora alhakin mutuwar Mursi a kan Al-sisi da Saudiyya da kuma hadaddiyar daular larabawa.
Lambar Labari: 3483750 Ranar Watsawa : 2019/06/18
Bangaren siyasa, Hojjatol Islam Rauhani shugaban kasar Iran, ya bayyan acewa kasar za ta yi nasara a kan makiya masu shirya mata makirci a fadin duniya.
Lambar Labari: 3483749 Ranar Watsawa : 2019/06/18
Masana da dama a kasar Jordan sun gargadi gwamnatin kasar kan halartar taron da Amurka da Isra’ila suka shirya gudanarwa a kasar Bahrain
Lambar Labari: 3483748 Ranar Watsawa : 2019/06/17