kamfanin dillancin labaran iqna - Shafi 35

IQNA

Bangaren kasa da kasa, kungiyar malai ta duniya ta yi watsi da shirin yarjejeniyar karni.
Lambar Labari: 3483768   Ranar Watsawa : 2019/06/24

Bangaren siyasa, kakakin ma'aikatar harkokin wajen Iran ya karyata da'awar da Amurka ke yi na cewa ta kai hari kan tsarin makaman kariya na Iran a yanar gizo.
Lambar Labari: 3483767   Ranar Watsawa : 2019/06/24

Bangaren kasa da kasa, kungiyar kare hakkokin musulmi a Najeriya ta bukaci da a kare hakkokin musulmi a jami’oi.
Lambar Labari: 3483766   Ranar Watsawa : 2019/06/23

Al'ummar Bahren sun yi Allah wadai da taron kin jinin al'ummar Palastinu da ake shirin gudanarwa a Manama fadar milkin kasar Bahrain
Lambar Labari: 3483765   Ranar Watsawa : 2019/06/23

Bangaren kasa da kasa, an mayar da dadadden kwafin kur’ani da aka tarjama zuwa babban dakin ajiye kayan tarihi na birnin Wellington a New Zealand.
Lambar Labari: 3483764   Ranar Watsawa : 2019/06/23

Bangaren kasa da kasa, shugaban mabiya addinin kirista na darikar Katolika Paparoma Francis ya jaddada wajabcin tattaunawa da kuma yin mu'amala da musulmi.
Lambar Labari: 3483763   Ranar Watsawa : 2019/06/22

Bangaren kasa kasa, 'yan siyasa da farar hula sun amince da shawarwarin da Habasha ta gabatar dangane da kafa gwamnatin rikon kwarya a kasar.
Lambar Labari: 3483762   Ranar Watsawa : 2019/06/22

Bangaren kasa da kasa, an kafa wani kwamiti na masana da ‘yan siyasa a kasar Jamus domin kalubalantar nuna wariya da kyama ga musulmi a kasar.
Lambar Labari: 3483761   Ranar Watsawa : 2019/06/21

Bangaren kasa da kasa, dubban Falasinawa ne suka gudanar da gangamia cikin sansanonin su da ke kasashe makwabta domin nuna rashin aminewa da yarjejeniyar karni.
Lambar Labari: 3483760   Ranar Watsawa : 2019/06/21

Bangaren siyasa, ministan harkokin wajen kasar Iran Muhammad Jawad Zarif ya bayyana cewa za su kai karar Amuka a gaban majalisar dinkin duniya kan shisshigin da ta yi a cikin kasar Iran.
Lambar Labari: 3483759   Ranar Watsawa : 2019/06/21

Bangaren kasa da kasa, an bude sabbin makarantun kur’ani mai sarki guda 38 a fadin kasar Masar.
Lambar Labari: 3483758   Ranar Watsawa : 2019/06/21

Bangaren kasa da kasa, jami'an tsaron kasar pain sun samu nasarar cafke gungun wasu 'yan ta'adda na kasar Syria a cikin kasarsu.
Lambar Labari: 3483757   Ranar Watsawa : 2019/06/20

Rundunar kare juyin juya halin musulunci ta Iran ta yi karin haske kan batun harbo jirgin Amurka maras matuki na leken asiri.
Lambar Labari: 3483756   Ranar Watsawa : 2019/06/20

Kakakin ma'aikatar harakokin kasashen wajen Iran ya sanar da cewa kwamitin hadin gwiwa na kasashen da suka sanya hannu kan yarjejeniyar nukiliyar kasar Iran zai gudanar da taronsa a birnin Vienna na kasar Austria.
Lambar Labari: 3483755   Ranar Watsawa : 2019/06/20

Bangaren kasa da kasa, an harba wani makami ma linzamia  kusa da wani kamfanin na Amurka  a garin Basara na kasar Iraki.
Lambar Labari: 3483753   Ranar Watsawa : 2019/06/19

Bangaren kasa da kasa, Masar ta yi kakkausar kan batun neman a gudanar da sahihin bincike kan mutuwar Muhammad Morsi.
Lambar Labari: 3483752   Ranar Watsawa : 2019/06/19

Bangaren kasa da kasa, wani binciken majalisar dinkin duniya ya gano cewa yariman Saudiyya mai jiran gadon sarautar kasar yana da hannu dumu-dumu a kisan gillar da aka yi wa Jamal Khashoggi.
Lambar Labari: 3483751   Ranar Watsawa : 2019/06/19

Bangaren kasa da kasa, kungiyar malamai ta kasa da kasa ta dora alhakin mutuwar Mursi a kan Al-sisi da Saudiyya da kuma hadaddiyar daular larabawa.
Lambar Labari: 3483750   Ranar Watsawa : 2019/06/18

Bangaren siyasa, Hojjatol Islam Rauhani shugaban kasar Iran, ya bayyan acewa kasar za ta yi nasara a kan makiya masu shirya mata makirci a fadin duniya.
Lambar Labari: 3483749   Ranar Watsawa : 2019/06/18

Masana da dama a kasar Jordan sun gargadi gwamnatin kasar kan halartar taron da Amurka da Isra’ila suka shirya gudanarwa a kasar Bahrain
Lambar Labari: 3483748   Ranar Watsawa : 2019/06/17