Bangaren kasa da kasa, jakadan Palestine a kasar Iran Salah Al-zawawi ya bayyana cewa, gwagwarmayar falastina na a matsayin ci gaban yunkurin juyin juya hali na Iran ne.
Lambar Labari: 3483797 Ranar Watsawa : 2019/07/01
Bangaren kasa da kasa, sojojin kasar Sudan sun kai hari kan wuraren da 'yan adawa suke taruwa a cikin babban birnin kasar.
Lambar Labari: 3483795 Ranar Watsawa : 2019/06/30
Bangaren kasa da kasa, gayammar kungiyoyin musulmi ta kasar Ghana ta nuna cikakken goyon bayanta ga Iran dangane da barazanar da Amurka ta yi wa kasar ta Iran.
Lambar Labari: 3483794 Ranar Watsawa : 2019/06/30
Bangaren kasa da kasa, mahukuntan kasar Saudiyya sun hana wani dan Najeriya fita daga kasar bayan gurfanar da shi tare da tabbatar da rashin laifinsa.
Lambar Labari: 3483793 Ranar Watsawa : 2019/06/30
Kwamitin malaman addinin muslucni an duniya ya fitar da wani bayani wanda a cikinsa ya yi tir da Allawadai da harin da aka kai a kasar Tunisia.
Lambar Labari: 3483786 Ranar Watsawa : 2019/06/29
Harkar muslunci a Najeriya ta bayyana halin da sheikh Ibrahim Zakzaky yake ciki da cewa yana da matukar hadari.
Lambar Labari: 3483785 Ranar Watsawa : 2019/06/29
A yau ake juyayin zagayowar ranar shahadar Imam sadeq (as) a kasashen da daman a duniya.
Lambar Labari: 3483784 Ranar Watsawa : 2019/06/29
Daruruwan Irakawa a cikin fushi sun gudanar da zanga-zanga da kuma yin gangami a gaban ofishin jakadancin kasar Bahrain da ke birnin Bagadaza domin nuna rashin amincewarsu da taron Manama.
Lambar Labari: 3483783 Ranar Watsawa : 2019/06/28
Bangaren kasa da kasa, A daren sojojin Isra’ila sun harbe wani matashi bafalatine har lahira a unguwar Al-isawiyyah da ke gabashin birnin Quds.
Lambar Labari: 3483782 Ranar Watsawa : 2019/06/28
Bangaren kasa da kasa, Kungiyar ‘yan ta’addan Daesh ta dauki nauyin harin ta’addancin da aka kai jiya a birnin Tunis na kasar Tunisia.
Lambar Labari: 3483781 Ranar Watsawa : 2019/06/28
Kasar Oman ta sanar da cewa ta kudiri aniyar bude ofishin jakadanci a Palestine domin jaddada goyon bayanta ga al’ummar Falastinu.
Lambar Labari: 3483780 Ranar Watsawa : 2019/06/28
Bangaren kasa da kasa, kungiyar mata musulmi masu kare hakkokin bil adama ta fara gudanar da zaman taronta na shekara-shekara.
Lambar Labari: 3483779 Ranar Watsawa : 2019/06/27
Kungiyar gamayyar kungiyoyin kwatar ‘yancin falastinawa ta PLO ta fitar da bayani da ke bayyana matsayinta kan taron birnin Manama na Bahrain a kan Palestine.
Lambar Labari: 3483778 Ranar Watsawa : 2019/06/27
Babbar jami’ar majalisar dinkin duniya mai bincike kan kisan Khashoggi ta kara tabbatar da cewa gidan sarautar Saudiyya na da hannu a cikin wannan kisan gilla.
Lambar Labari: 3483777 Ranar Watsawa : 2019/06/27
Bangaren kasa da kasa, Misam Yahya Muhammad 'yar shekaru 6 ita ce yarinya mafi karancin shekaru da ta hardae kur'ani a hadaddiyar daular larabawa.
Lambar Labari: 3483775 Ranar Watsawa : 2019/06/26
Kungiyoyi da cibiyoyi guda 75 a kasashe daban-daban na nahiyar turai sun fitar da bayani na hadin gwiwa da ke yin tir da Allawadai da shirin yarjejeniyar karni.
Lambar Labari: 3483774 Ranar Watsawa : 2019/06/26
Jagoran juyin musulunci na Iran Ayatullah Sayyid Ali Khamnei ya ne bayyana hakaa yau Laraba, yana maikara da cewa; Abin da Amukra take nufi shi ne kwance raba Iran da duk wasu makamai da take da su.
Lambar Labari: 3483773 Ranar Watsawa : 2019/06/26
Bangaren kasa da kasa, majalisar dinkin duniya ta ce warware matsalolin tattalin arziki na Falastinawa ba shi ne zai kawo karshen matsalar da ke tsakaninsu da Isra'ila ba.
Lambar Labari: 3483772 Ranar Watsawa : 2019/06/25
Bangaren kasa da kasa, mai bayar da fatawa na kasar Zimbabwe ya jaddada wajabcin kafafa hadin kai tsakanin al'ummar musulmi an kasar Zimbabawe.
Lambar Labari: 3483771 Ranar Watsawa : 2019/06/25
Bangaren kasa da kasa, Harkar muslunci a Najeriya ta jadda kira kan a saki Sheikh Zakzaky tare da mai dakinsa da ake tsare da su fiye da shekaru uku a kasar.
Lambar Labari: 3483770 Ranar Watsawa : 2019/06/25