Tehran (IQNA) shugaban kasar Tunsia ya bayar umarnin killace kasar baki daya saboda cutar corona.
Lambar Labari: 3484639 Ranar Watsawa : 2020/03/20
Tehran (IQNA) Mahukunta a kasar Morocco sun rufe masallatai da wuraren shakatawa a fadin kasar saboda yaki da yaduwar cutar corona.
Lambar Labari: 3484628 Ranar Watsawa : 2020/03/16
Tehran (IQNA) minista mai kula da harkokin addini a kasar saudiyya ya bayyana cewa, idan ta kama za a iya rufe masallatai na wani dan lokaci.
Lambar Labari: 3484627 Ranar Watsawa : 2020/03/15
Masarautar Saudiyya na da niyyar yanke taimakon da take bayarwa domin daukar nauyin masallatai a wajen kasar.
Lambar Labari: 3484452 Ranar Watsawa : 2020/01/26
Bangaren kasa da kasa, za a sake gina wasu dadaddun masallatai a kasar Saudiyya.
Lambar Labari: 3484420 Ranar Watsawa : 2020/01/16
Dubban musulmin kasar Ethiopia sun yi xamga-zangar nuna adawa da kona masalatai da wasu ke yi.
Lambar Labari: 3484342 Ranar Watsawa : 2019/12/25
Abi Ahmad Ali Firayi ministan Ethiopia ya yi Allawadai da kai hari kan masallatai a kasar.
Lambar Labari: 3484338 Ranar Watsawa : 2019/12/22
Bangaren kasa da kasa, ana shirin fara zaman taro na duniya kan gyaran masalatai a birnin Kualalmpur na kasar Malaysia.
Lambar Labari: 3484263 Ranar Watsawa : 2019/11/21
Bangaren kasa da kasa, a cikin wannan mako ne ake sa ran zaa bude masallatai guda 300 a fadin kasar Masar.
Lambar Labari: 3483595 Ranar Watsawa : 2019/05/01
A ci gaba da nuna wa musulmi kyama da wasu ke yia kasar Birtaniya, an kai wasu hare-harea kan wasu masallatai guda biyar a garin Birmingham.
Lambar Labari: 3483485 Ranar Watsawa : 2019/03/23
Wata kotu a kasar Austria ta soke hukuncin rufe wasu masallatan musulmi guda 6 a kasar.
Lambar Labari: 3483376 Ranar Watsawa : 2019/02/15
Bangaren kasa da kasa, gwamnatin kasar Tunisia tana shirin kafa wata doka wadda za ta hana yin amfani da masallatai domin yin kamfe na siyasa.
Lambar Labari: 3483229 Ranar Watsawa : 2018/12/18
Bangaren kasa da kasa, Gwamnatin kasar Aljeriya ta tanadi wani sabon shiri na sanya ido kan dukkanin limaman masallatan kasar, domin kawo karshen yada tsatsauran ra'ayi da rarraba a tsakanin musulmin kasar.
Lambar Labari: 3483025 Ranar Watsawa : 2018/10/03
Bangaren kasa da kasa, rahotanni daga kasar Sri Lanka na cewa wasu 'yan addinin Buda sun kaddamar da farmaki kan daya daga cikin masallatan musulmi a yankin Digana, inda suka kona masallacin da kuma lalata kaddarorin da ke cikinsa.
Lambar Labari: 3482509 Ranar Watsawa : 2018/03/25
Bangaren kasa da kasa, ministan ma’ikatar harkokin addini kasar Masar ya ce masallatai ba za su saka baki cikin harkar zaben kasar ba.
Lambar Labari: 3482470 Ranar Watsawa : 2018/03/12
Bangaren kasa da kasa, Majalisar dokokin haramtacciyar kasar Isra'ila za ta kada kuri'a kan daftarin kudirin hana kiran salla a yankunan Palastinawa da suka hada har da birnin Quds.
Lambar Labari: 3482417 Ranar Watsawa : 2018/02/21
Bangaren kasa da kasa, majalisar dattiajan Faransa ta ce kasar Morocco kasar da tafi kashe kudade wajen gina masallatai a kasar ta Faransa.
Lambar Labari: 3482391 Ranar Watsawa : 2018/02/13
Bangaren kasa da kasa, masallatai kimanin 200 suka sanar da aniyarsu cewa a ranar 18 ga watan Fabrairu za su gudanar da shirinsu na bude kofofin masallatai ga wadanda ba musulmi ba.
Lambar Labari: 3482340 Ranar Watsawa : 2018/01/27
Bangaren kasa da kasa, shirin gudanar da wasu ayyuka na inganta ayyukan masallatan Morocoo a kasar Holland.
Lambar Labari: 3482109 Ranar Watsawa : 2017/11/17
Bangaren kasa da kasa, wasu muane masu kyamar musulmi sun jefa kan aladea kan wani masallaci a garin Frankfort da nufin keta alfamr wurin.
Lambar Labari: 3482040 Ranar Watsawa : 2017/10/26