Tehran (IQNA) dubban jama’a suna halartar tarukan karatun kur’ani mai tsarki a masallatai .
Lambar Labari: 3485540 Ranar Watsawa : 2021/01/09
Tehran (IQNA) masallacin Al-kutubiyyah da ke kasar Morocco yana daga cikin masallatai na tarihi a nahiyar Afirka.
Lambar Labari: 3485429 Ranar Watsawa : 2020/12/05
Tehran (IQNA) gwamnatin kasar Faransa za ta rufe wasu masallatai da sunan sanya ido a kan musulmi domin yaki da tsatsauran ra’ayi.
Lambar Labari: 3485424 Ranar Watsawa : 2020/12/03
Tehran (IQNA) gwamnatin Falastinawa ta yi gargadi dangane da irin matakan tsokana da yahudawan Isra’ila suke dauka a kan wurare masu tsarki na musulmi.
Lambar Labari: 3485422 Ranar Watsawa : 2020/12/02
Tehran (IQNA) gwamnatin kasar China tana daukar matakai na rusa wasu alamomi da ke nuni da addinin musulunci daga ciki hard a sauya fasalin masallatai na musulmi.
Lambar Labari: 3485398 Ranar Watsawa : 2020/11/25
Tehran (IQNA) ana gudanar da shirin makon kusanto da fahimta a tsakanin addinai a kasar Burtaniya.
Lambar Labari: 3485359 Ranar Watsawa : 2020/11/12
Tehran (IQNA) a daidai lokacin da aka bude masallatan yankin zirin Gaza, ana ci gaba da saka magunguna kashe kwayoyin cuta a cikin masallatan.
Lambar Labari: 3485296 Ranar Watsawa : 2020/10/22
Tehran (IQNA) mahukunta a kasar Libya sun sanar da cewa za a bude masallatai a fadin kasar daga ranar Juma’a mai zuwa.
Lambar Labari: 3485255 Ranar Watsawa : 2020/10/07
Tehran (IQNA) shugaba n cibiyar musulunci ta birnin Jakarat Indonesia ya bayyana cewa, manufa da tsayin daka akanta su ne muhimman darussan ashura.
Lambar Labari: 3485130 Ranar Watsawa : 2020/08/29
Tehran (IQNA) Aljeriya ta sanar da cewa, gwamnatin ta bayar da marnin bude wasu daga cikin masallatan kasar bisa sharudda na kiyaye ka’idojin kiwon lafiya da aka gindaya.
Lambar Labari: 3485072 Ranar Watsawa : 2020/08/10
Tehran (IQNA) wasu daga cikin jiohin Najeriya sun sanar da daukar kwararn matakai a wuraren ibada da suka hada da masallatai da majami’oi.
Lambar Labari: 3485050 Ranar Watsawa : 2020/08/03
Tehran (IQNA) gwamnatin kasar Rwanda ta sanar da ta sassauta matakan hana bude masallatai a kasar.
Lambar Labari: 3485004 Ranar Watsawa : 2020/07/21
Tehran (IQNA) an dakatar da bude wuraren ibada a wata daya daga cikin jihohin Najeriya.
Lambar Labari: 3484996 Ranar Watsawa : 2020/07/18
Tehran (IQNA) an bude masallatan kasar Tunisia domin ci gaba da gudanar da salla bayan rufe su na tsawon watanni uku.
Lambar Labari: 3484865 Ranar Watsawa : 2020/06/05
Tehran (IQNA) ma'aikatar kula da harkokin adini a yankin zirin Gaza na Falastinu ta bayar da umarnin bude masallatai a yankin.
Lambar Labari: 3484845 Ranar Watsawa : 2020/05/28
Tehran (IQNA) sarkin kasar Saudiyya ya bayar da umarnin bude masallatai a biranan kasar amma banda masallatan birnin Makka.
Lambar Labari: 3484839 Ranar Watsawa : 2020/05/26
Tehran (IQNA) A cikin wani bayani ma’aikatar harkokin wajen kasar ta bayyana wannan rana a matsayin ranar da take hada kan musulmi a kan batun Falastinu.
Lambar Labari: 3484821 Ranar Watsawa : 2020/05/21
Tehran (IQNA) ma’aikatar kula da harkokin addini ta kasar Aljeriya ta sanar da cewa za a gudnar da wasu shirye-shirye a cikin watan ta hanyar yanar gizo ne.
Lambar Labari: 3484731 Ranar Watsawa : 2020/04/21
Tehran (IQNA) ma’aikatar harkokin addini ta kasar Aljeriya ta sanar da cewa akwai shirin fara saka karatun kur’ani a dukkanin masallatan kasar.
Lambar Labari: 3484687 Ranar Watsawa : 2020/04/07
Tehran (IQNA)an rufe masallacin Sayyida Zainab na wani dan lokaci.
Lambar Labari: 3484643 Ranar Watsawa : 2020/03/21