masallatai - Shafi 7

IQNA

Tehran (IQNA) masallacin Ahmad Al-fuli na daga cikin masallatai na tarihi a kasar Masar da ke jan hankula masu yawon bude ido a kasar.
Lambar Labari: 3485837    Ranar Watsawa : 2021/04/22

Tehran (IQNA) gwamnatin kasar Faransa tana shirin sake bude wani masallacin musulmi da ta rufe a lokutan baya.
Lambar Labari: 3485793    Ranar Watsawa : 2021/04/08

Tehran (IQNA) shirin ayyukan kur’ani ta hanyar yanar yanar gizo ya samu karbuwa  a tsakanin mutanen kasar Morocco.
Lambar Labari: 3485583    Ranar Watsawa : 2021/01/24

Tehran (IQNA) Yahya Sidqi shi ne mafi karancin shekaru a tsakanin fitattun makarantan kur’ani a kasar Morocco.
Lambar Labari: 3485574    Ranar Watsawa : 2021/01/21

Tehran (IQNA) gwamnatin kasar Faransa ta sanar da daukar matakin rufe wasu masallatai guda tara na musulmin kasar.
Lambar Labari: 3485559    Ranar Watsawa : 2021/01/16

Tehran Kungiyar Ansarullah ta yi nasiha ga kasashen larabawan da suka dogara ga Trump wajen samun kariya da taimako domin kisan al’ummar kasar Yemen.
Lambar Labari: 3485554    Ranar Watsawa : 2021/01/14

Tehran (IQNA) dubban jama’a suna halartar tarukan karatun kur’ani mai tsarki a masallatai .
Lambar Labari: 3485540    Ranar Watsawa : 2021/01/09

Tehran (IQNA) masallacin Al-kutubiyyah da ke kasar Morocco yana daga cikin masallatai na tarihi a nahiyar Afirka.
Lambar Labari: 3485429    Ranar Watsawa : 2020/12/05

Tehran (IQNA) gwamnatin kasar Faransa za ta rufe wasu masallatai da sunan sanya ido a kan musulmi domin yaki da tsatsauran ra’ayi.
Lambar Labari: 3485424    Ranar Watsawa : 2020/12/03

Tehran (IQNA) gwamnatin Falastinawa ta yi gargadi dangane da irin matakan tsokana da yahudawan Isra’ila suke dauka a kan wurare masu tsarki na musulmi.
Lambar Labari: 3485422    Ranar Watsawa : 2020/12/02

Tehran (IQNA) gwamnatin kasar China tana daukar matakai na rusa wasu alamomi da ke nuni da addinin musulunci daga ciki hard a sauya fasalin masallatai na musulmi.
Lambar Labari: 3485398    Ranar Watsawa : 2020/11/25

Tehran (IQNA) ana gudanar da shirin makon kusanto da fahimta  a tsakanin addinai a kasar Burtaniya.
Lambar Labari: 3485359    Ranar Watsawa : 2020/11/12

Tehran (IQNA) a daidai lokacin da aka bude masallatan yankin zirin Gaza, ana ci gaba da saka magunguna kashe kwayoyin cuta a cikin masallatan.
Lambar Labari: 3485296    Ranar Watsawa : 2020/10/22

Tehran (IQNA) mahukunta a kasar Libya sun sanar da cewa za a bude masallatai a fadin kasar daga ranar Juma’a mai zuwa.
Lambar Labari: 3485255    Ranar Watsawa : 2020/10/07

Tehran (IQNA) shugaba n cibiyar musulunci ta birnin Jakarat Indonesia ya bayyana cewa, manufa da tsayin daka akanta su ne muhimman darussan ashura.
Lambar Labari: 3485130    Ranar Watsawa : 2020/08/29

Tehran (IQNA) Aljeriya ta sanar da cewa, gwamnatin ta bayar da marnin bude wasu daga cikin masallatan kasar bisa sharudda na kiyaye ka’idojin kiwon lafiya da aka gindaya.
Lambar Labari: 3485072    Ranar Watsawa : 2020/08/10

Tehran (IQNA) wasu daga cikin jiohin Najeriya sun sanar da daukar kwararn matakai a wuraren ibada da suka hada da masallatai da majami’oi.
Lambar Labari: 3485050    Ranar Watsawa : 2020/08/03

Tehran (IQNA) gwamnatin kasar Rwanda ta sanar da ta sassauta matakan hana bude masallatai a kasar.
Lambar Labari: 3485004    Ranar Watsawa : 2020/07/21

Tehran (IQNA) an dakatar da bude wuraren ibada a wata daya daga cikin jihohin Najeriya.
Lambar Labari: 3484996    Ranar Watsawa : 2020/07/18

Tehran (IQNA) an bude masallatan kasar Tunisia domin ci gaba da gudanar da salla bayan rufe su na tsawon watanni uku.
Lambar Labari: 3484865    Ranar Watsawa : 2020/06/05