Shugabar majalisar wakilan Amurka ta yada takardun jawabin Trumpa gaban majalisar dokoki.
Lambar Labari: 3484489 Ranar Watsawa : 2020/02/05
Bangaren kasa da kasa, Majalisar dokokin kasar Iraki ta amince da marabus din da firayi ministan kasar ya gabatar mata.
Lambar Labari: 3484288 Ranar Watsawa : 2019/12/02
Kura ta lafa a birnin bagadaza wasu yankuna da dama bayan tashe-tashen hankulan da suka wakana.
Lambar Labari: 3484123 Ranar Watsawa : 2019/10/05
Bangaren kasa da kasa, sabbin 'yan majalisar dokokin Amurka biyu wadandanda dukkaninsu mata ne kuma musulmi, sun ce za su yi rantsuwa da kur'ani mai tsarki a gaban majalisar dokokin kasar ta Amurka.
Lambar Labari: 3483239 Ranar Watsawa : 2018/12/21
Bangaren kasa da kasa, Imran Khan ya yi rantsuwar kama aiki a matsayin sabon Firayi ministan kasar Pakistan, bayan da jam'iyyarsa ta lashe zaben 'yan majalisar da aka gudanar a cikin watan Yulin da ya gabata.
Lambar Labari: 3482906 Ranar Watsawa : 2018/08/19
Bangaren kasa da kasa, an kawo karshen gasar kur’ani ta Mustaqbal watan a garin Ukdah da ke cikin gundumar sharqiyyah a Masar.
Lambar Labari: 3482752 Ranar Watsawa : 2018/06/12
Bangaren kasa da kasa, Rashida Tulaib wata musulma ce ‘yar majalisar dokokin jahar Michigan wadda ta kudiri aniyar zuwa majalisar dokokin Amurka.
Lambar Labari: 3482381 Ranar Watsawa : 2018/02/09
Bangaren kasa da kasa, kwamitin da ke kula da harkokin addini a majalisar dokokin Masar ya bukaci a kara mayar da hankali ga lamurran gasar kur’ani.
Lambar Labari: 3481521 Ranar Watsawa : 2017/05/16
Bangaren kasa da kasa, shugaban kasar Amurka mai jiran gado Donald Trump na da shirin dauke ofishin jakadancin Amurka daga Tel Aviv zuwa birnin Quds.
Lambar Labari: 3481032 Ranar Watsawa : 2016/12/13