Tehran (IQNA) Gwamnatin kasar Aljeriya tana zargin cewa akwai hannun kasar Morocco a gobarar dajin da ta auku a kasar.
Lambar Labari: 3486220 Ranar Watsawa : 2021/08/19
Tehran (IQNA) an nuna kwafin littafan Linjila da kur'ani na tarihi a cikin ginin cibiyar ISESCO.
Lambar Labari: 3486098 Ranar Watsawa : 2021/07/12
Tehran (IQNA) A ciki gaba da kara fadada alaka tsakanin gwamnatin Morocco da kuma yahudawan sahyuniya, an cimma matsaya tsakanin bangarorin kan bunkasa harkokin ilimin makarantu a tsakaninsu.
Lambar Labari: 3485644 Ranar Watsawa : 2021/02/12
Tehran (IQNA) wani matashi mai fasahar zane dan kasar Morocco ya zana dakin Ka’abah mai alfarma a kan kwarar shinkafa guda.
Lambar Labari: 3485620 Ranar Watsawa : 2021/02/05
Tehran (IQNA) shirin ayyukan kur’ani ta hanyar yanar yanar gizo ya samu karbuwa a tsakanin mutanen kasar Morocco.
Lambar Labari: 3485583 Ranar Watsawa : 2021/01/24
Tehran (IQNA) Yahya Sidqi shi ne mafi karancin shekaru a tsakanin fitattun makarantan kur’ani a kasar Morocco.
Lambar Labari: 3485574 Ranar Watsawa : 2021/01/21
Tehran (IQNA) wasu daga cikin fitattun mutane a kasar Morocco sun sanya hannu kan takardar yin Allawadai da kulla alaka da Isra’ila da kasar ta yi.
Lambar Labari: 3485471 Ranar Watsawa : 2020/12/18
Tehran (IQNA) masallacin Al-kutubiyyah da ke kasar Morocco yana daga cikin masallatai na tarihi a nahiyar Afirka.
Lambar Labari: 3485429 Ranar Watsawa : 2020/12/05
Tehran (IQNA) Morocco ta bayyana cewa matukar babu kasar Falastinu mai cin gishin kanta babu batun sulhu tare da Isra’ila.
Lambar Labari: 3485228 Ranar Watsawa : 2020/09/28
Bangaren kasa da kasa, an fara gudanar da ayyukan fadada cibiyoyin muslunci a kasar Morocco.
Lambar Labari: 3482021 Ranar Watsawa : 2017/10/21
Wata Musulma A Spain:
Bangaren kasa da kasa, Bishri Ibrahimi wata musulma ce da ke zaune a yankin Catalonia a cikin kasar Spain wadda ta bayyana cewa ba za ta iya samun gidan haya cikin cikin sauki ba saboda musulma ce.
Lambar Labari: 3481202 Ranar Watsawa : 2017/02/05
Bnagaren kasa da kasa, ma’aikatar kula da harkokin addini ta kasar Morocco ta sanar da cewa a cikin wannan shekara ta 2016 an gina masallatai 195 a kasar.
Lambar Labari: 3481058 Ranar Watsawa : 2016/12/22