iqna

IQNA

Tehran (IQNA) Gwamnatin kasar Aljeriya tana zargin cewa akwai hannun kasar Morocco a gobarar dajin da ta auku a kasar.
Lambar Labari: 3486220    Ranar Watsawa : 2021/08/19

Tehran (IQNA) an nuna kwafin littafan Linjila da kur'ani na tarihi a cikin ginin cibiyar ISESCO.
Lambar Labari: 3486098    Ranar Watsawa : 2021/07/12

Tehran (IQNA) A ciki gaba da kara fadada alaka tsakanin gwamnatin Morocco da kuma yahudawan sahyuniya, an cimma matsaya tsakanin bangarorin kan bunkasa harkokin ilimin makarantu a tsakaninsu.
Lambar Labari: 3485644    Ranar Watsawa : 2021/02/12

Tehran (IQNA) wani matashi mai fasahar zane dan kasar Morocco ya zana dakin Ka’abah mai alfarma a kan kwarar shinkafa guda.
Lambar Labari: 3485620    Ranar Watsawa : 2021/02/05

Tehran (IQNA) shirin ayyukan kur’ani ta hanyar yanar yanar gizo ya samu karbuwa  a tsakanin mutanen kasar Morocco.
Lambar Labari: 3485583    Ranar Watsawa : 2021/01/24

Tehran (IQNA) Yahya Sidqi shi ne mafi karancin shekaru a tsakanin fitattun makarantan kur’ani a kasar Morocco.
Lambar Labari: 3485574    Ranar Watsawa : 2021/01/21

Tehran (IQNA) wasu daga cikin fitattun mutane a kasar Morocco sun sanya hannu kan takardar yin Allawadai da kulla alaka da Isra’ila da kasar ta yi.
Lambar Labari: 3485471    Ranar Watsawa : 2020/12/18

Tehran (IQNA) masallacin Al-kutubiyyah da ke kasar Morocco yana daga cikin masallatai na tarihi a nahiyar Afirka.
Lambar Labari: 3485429    Ranar Watsawa : 2020/12/05

Tehran (IQNA) Morocco ta bayyana cewa matukar babu kasar Falastinu mai cin gishin kanta babu batun sulhu tare da Isra’ila.
Lambar Labari: 3485228    Ranar Watsawa : 2020/09/28

Bangaren kasa da kasa, an fara gudanar da ayyukan fadada cibiyoyin muslunci a kasar Morocco.
Lambar Labari: 3482021    Ranar Watsawa : 2017/10/21

Wata Musulma A Spain:
Bangaren kasa da kasa, Bishri Ibrahimi wata musulma ce da ke zaune a yankin Catalonia a cikin kasar Spain wadda ta bayyana cewa ba za ta iya samun gidan haya cikin cikin sauki ba saboda musulma ce.
Lambar Labari: 3481202    Ranar Watsawa : 2017/02/05

Bnagaren kasa da kasa, ma’aikatar kula da harkokin addini ta kasar Morocco ta sanar da cewa a cikin wannan shekara ta 2016 an gina masallatai 195 a kasar.
Lambar Labari: 3481058    Ranar Watsawa : 2016/12/22