Bangaren kasa da kasa, Hojj. Zakzaki a taron masu hidima na Imam Ridha (AS) ya bayyana cewa; tafsirin kur’ani mai tsarki na Imam Ridha (AS) ya yi daidai da dukkanin zamunna kamar yadda ya dace da zanin yau.
Lambar Labari: 3350066 Ranar Watsawa : 2015/08/22
Bangaren kasa da kasa, sabanin da ke tsakanin wahabiyawa da mabiya Ahll bait(AS) bana siyasa ba ne sabani ne mai zaman kansa na kiyayya da gidan amnzon Allah da kuma hankoron ganin mabiya tafarkin iyalan wannan gida mai tsarki.
Lambar Labari: 3344938 Ranar Watsawa : 2015/08/16
Bangaren kasa da kasa, an bude wani baje koli na fina-finan muslunci da kayayyakin al’adu a gefen taron cibiyar radiyo da talabijin ta kasashen msulmi a Tehran.
Lambar Labari: 3344937 Ranar Watsawa : 2015/08/16
Bangaren kasa da kasa, hakikanin gaskiyar lamari dangane da matsalolin duniyar musulmi a yau a hakan yana da alaka ne kai tsaye da hannayen da kungiyoyin liken asiri na ketare suke da shi a cikin musulmi.
Lambar Labari: 3344506 Ranar Watsawa : 2015/08/15
Bangaren siyasa, Ayatollah Sayyid Ali Khamenei jagoran juyin juya hali ya gana da manyan jami’an gwamnati tare da yaba wa tawagar kasar da ta halarci tattaunawar nukiliya da kyakyawar niyya.
Lambar Labari: 3328730 Ranar Watsawa : 2015/07/15
Bangaren siyasa, shugaban hukumar yada al’adu ta kasa ya bayyana cewa dukaknin ofisoshin jakdancin Iran a kasashe 82 sun yi kokari wajen isar da sakon jagora zuwa ga matasan yammacin turai.
Lambar Labari: 3310280 Ranar Watsawa : 2015/06/01
Bangaren kasa da kasa, a daidai lokacin da ake shirin gudanar da taron cika shekaru 26 na rasuwar Imam Kohmeini (RA) yan jarida 80 ne tare da masu daukar hotuna daga kasashen ketare za su halarci wannan taron.
Lambar Labari: 3310279 Ranar Watsawa : 2015/06/01
Bangaren kasa da kasa, an fara aiwatar wani sabon shiri na bayar da horo kan hardar kur’ani mai tsarki ga daliban addini yan kasar Australia da ska karatu a birnin Qom.
Lambar Labari: 3305571 Ranar Watsawa : 2015/05/19
Bangaren kasa da kasa, mahardacin kur’ani mai tsarki dan najeriya da ya halarci gasar karatu da hardar kur’ani mai tsarki da tundiya ya bayyana cewa yin aiki da koyarwar kur’ani mai tsarki ne kawai hanyar yin yaki da tsatsauran ra’ayi.
Lambar Labari: 3305101 Ranar Watsawa : 2015/05/18
Bangaren kur’ani, an bayyana ranar 25 ga watan Ordibehesht a matsayin ranar gudanar da gasar karatun kur’ani mai tsarki karo na 32 a jamhuriyar musulunci ta Iran.
Lambar Labari: 3100056 Ranar Watsawa : 2015/04/06
Bangaren kasa da kasa, a safiyar yau ne shugaban kasar Iran Dakta Hasan Ruhani ya bude taron kasa da kasa don fada da tsaurin ra’ayi da tashin hankali na kwanaki biyu a nan birnin Tehran don tattaunawa kan barazanar da duniya take fuskanta daga wadannan abubuwa biyu.
Lambar Labari: 2617115 Ranar Watsawa : 2014/12/09
Bangaren siyasa, Kasar Iran Ta Yi Allah Wadai Da Hari Kan Masu Zanga-Zangar Ranar Qudus A Garin Zariya Da Ke Nigeriya wanda hakan ya yi sanadiyyar shahadar mutane fiye da talatin.
Lambar Labari: 1434789 Ranar Watsawa : 2014/08/01