Bangaren kasa da kasa, 'Yan sanda musulmi a kasar Amurka suna kokawa kan yadda ake nuna musu kyama tare da yi musu barazana, inda a cikin da ya gabata ma wata 'yar sanda musulma ta fuskanci cin zarafi aNew York, wanda hakan yasa suke butar ganawa da Trump kan lamarin.
Lambar Labari: 3481030 Ranar Watsawa : 2016/12/12
Bangaren kasa da kasa, Musulmin kasar Birtaniya sun gudanar da jerin gwanon murnar maulidin manzon Allah (SAW) a birane daban-daban na kasar, da hakan ya hada da birnin London da Tottenham da ma wasu biranan.
Lambar Labari: 3481029 Ranar Watsawa : 2016/12/12
Sakamakon wani jin ra'ayin jama'a da aka gudanar a kasar Amurka ya yi nuni da cewa kimanin kashi 82% na Amurka sun yi amannar cewa ana kuntata wa musulmi a kasar.
Lambar Labari: 3481022 Ranar Watsawa : 2016/12/10
Bangaren kasa da kasa, manyan kamfanonin yanar gizo 8 daga cikin 9 na duniya sun yi gum da bakunansu kan shirin Donald Trump a kan musulmi .
Lambar Labari: 3481006 Ranar Watsawa : 2016/12/05
Bangaren kasa da kasa, daliban jami’a musulmi a birnin Dirbon na jahar Michigan ta kasar Amurka za su shirya gudanar da wani taron karawa juna sani da wayar da kai kan addinin mulsunci.
Lambar Labari: 3481000 Ranar Watsawa : 2016/12/03
Bangaren kasa da kasa, gwamnatin kasar Kenya ta sanar da shirinta na shiga kafar wando daya da makarantun da suke yada tsatsauran ra’ayin addini a gabashin kasar.
Lambar Labari: 3480998 Ranar Watsawa : 2016/12/03
Bangaren kasa da kasa, cibiyar musulmi n kasar Canada ta shirya wani bayar da horo ga musulmi kan yadda za su fuskanci kyamar msuulmi da ake nunawa a kasar.
Lambar Labari: 3480988 Ranar Watsawa : 2016/11/30
Bangaren kasa da kasa, an sake saka kalaman da zababben shugaban kasar Amurka yay i a na neman a hana musulmi shiga Amurka da kuma krarsu daga kasar a shafinsa.
Lambar Labari: 3480928 Ranar Watsawa : 2016/11/11
Bangaren kasa da kasa, hukumar kula da harkokin addini ta kasar Turkiya za ta gina masallaci mafi girma a kasar Jibouti.
Lambar Labari: 3480926 Ranar Watsawa : 2016/11/10
Bangaren kasa da kasa, mabiya addinin muslunci a kasar da dama suna nuna damuwa da fargaba kan zaben Donald Trump a matsayin shugaban kasar.
Lambar Labari: 3480924 Ranar Watsawa : 2016/11/09
Bangaren kasa da kasa, an nada Sheikh Tahir Muhammad a matsayinsabon wakilin cibiyar kusanto da mazhabobin musulunci ta duniya.
Lambar Labari: 3480912 Ranar Watsawa : 2016/11/06
Bangaren kasa da kasa, Sakamakon wani bincike da aka gudanar a kasar Amurka ya nuna cewa an samu karuwar ayyukan laifi na kymar musulmi a kasar Amurka da kimanin kashi tamanin da tara.
Lambar Labari: 3480878 Ranar Watsawa : 2016/10/23
Malam Jafari A Lokacin Taron Bankwana:
Bangaren kasa da kasa, jakadan kasar Iran a lokacin da yake halartar taron bankwana da aka shirya masa, ya bayyana batun Quds a matsayin mafi muhimamnci ga musulmi .
Lambar Labari: 3480868 Ranar Watsawa : 2016/10/20
Bangaren kasa da kasa, Samaila Muhamamd Mara na Kebbi ya nuna damuwa kan halin da aka jefa yan uwa musulmi a Najeriya tare da bayyana hakan a matsayin zalunci.
Lambar Labari: 3480862 Ranar Watsawa : 2016/10/18
Bangaren kasa da kasaza, musulmi n kasar Afirka ta kudu sun fushinsu matuka dangane da kara kudin budiyya ta yi.
Lambar Labari: 3480859 Ranar Watsawa : 2016/10/17
Bangaren kasa da kasa, A taron shugabannin kungiyoyin musulmi a birnin Istanbul na Turkiya an jaddada cewa masallacin Aqsa mai alfarma yana fuskantar gagarumar barazana daga yahudawan sahyuniya.
Lambar Labari: 3480837 Ranar Watsawa : 2016/10/08
Bangaren kasa da kasa, kotun kasar Amurka ta yanke hukuncin daurin makonni biyu rak kan wani dan kasar da ya kone kur’ani.
Lambar Labari: 3480833 Ranar Watsawa : 2016/10/07
Bangaren kasa da kasa, sakamakon saka kudade masu tarin yawa da Saudiyya ke yi a kasar Tunisia hakan ya sanya wahabiyanci yana yaduwa a kasar matuka.
Lambar Labari: 3480817 Ranar Watsawa : 2016/10/02
Bangaren kasa da kasa, cibiyar Buzusaki da hadin gwaiwa da cibiyar matasa a Girka za su gudanar da taro kan kyamar musulmi a kasar.
Lambar Labari: 3480789 Ranar Watsawa : 2016/09/17
Bangaren kasa da kasa, za a gudanar da wani zaman taro na matasan musulmi kan aiki tare wajen yada zaman lafiya da yaki da ta’addanci.
Lambar Labari: 3480717 Ranar Watsawa : 2016/08/16