musulmi - Shafi 37

IQNA

Bangaren kasa da kasa, mashawarci kuma na hannun damar shugaban kasar Faransa musulmi ne.
Lambar Labari: 3481861    Ranar Watsawa : 2017/09/03

Bangaren kasa da kasa, kungiyar kasashen musulmi ta fitar da wani bayani da ke yin tir da Allah wadai da kakkausar murya dangane da kisan kiyashin da ake yi wa msuulmi a kasar Myanmar.
Lambar Labari: 3481847    Ranar Watsawa : 2017/08/30

Bangaren kasa da kasa, Wata kotu a jahar California a kasar Amurka ta yanke hukunci daurin shekaru 16 a kan wani mutum da ya kai hari a kan musulmi a wani masallaci.
Lambar Labari: 3481845    Ranar Watsawa : 2017/08/29

Bangaren kasa da kasa, Paparoma Francis Jagoran kiristoci mabiya darikar katolika ya yi kira da a kare hakkokin musulmi 'yan kabilar rohingya a kasar Mayanmar.
Lambar Labari: 3481842    Ranar Watsawa : 2017/08/28

Bangaren kasa da kasa, mahukuntan kasar Canada sun sanar da rufe wata makaranta ta msuulmi a birnin Toronto babban birnin jahar Ontario.
Lambar Labari: 3481827    Ranar Watsawa : 2017/08/24

Bangaren kasa da kasa, jami’an tsaron kasar Birtaniya sun fara farautar wasu mutane 40 Mambobi a kungiyar Neo-Nazi.
Lambar Labari: 3481798    Ranar Watsawa : 2017/08/14

Bangaren kasa da kasa, wata kungiyar musulmi a Najeriya ta fitar da bayanin yin Allah wadai a kan kaddamar da hari a kan wata majami'ar mabiya addinin kirista a jahar Anambara.
Lambar Labari: 3481774    Ranar Watsawa : 2017/08/07

Muhammad Jawad Zarif:
Bangaren kasa da kasa, ministan harkokin wajen kasar Iran Muhammad Jawad zarif ya bayyana cewa, yana fatan zaman da kasashen msuulmi suka gudanar a birnin Istanbul na kasar Turkiya Palastinu ya haifar da da mai ido.
Lambar Labari: 3481761    Ranar Watsawa : 2017/08/02

Salah Zawawi A Zantawa Da IQNA:
Bnagaren kasa da kasa, jakadan Palastinu a birnin Tehran Salah Zawawi ya bayyan cewa ko shakka babu martanin da kasashen musulmi suka mayar dangane da keta alfarmar aqsa bai wadatar ba.
Lambar Labari: 3481750    Ranar Watsawa : 2017/07/30

Bangaren kasa da kasa, al’ummar binin Quds suna yin kira da a kifar da gwamnatin Al Saud.
Lambar Labari: 3481748    Ranar Watsawa : 2017/07/29

Bangaren kasa da kasa, Kotun koli a kasar Holland ta bayar da umarni da a gina ma musulmi makarantar sakandare a cikin birnin Amstardam fadar mulkin kasar.
Lambar Labari: 3481741    Ranar Watsawa : 2017/07/27

Bangaren kasa da kasa, wani mabiyin addinin kirista ya shiga cikin sahun salla tare da musulmi a wajen masallacin Aqsa, bayan da jami'an tsaron yahudawan suka hana musulmi shiga cikin masallacin domin yin salla.
Lambar Labari: 3481736    Ranar Watsawa : 2017/07/25

Bangaren kasa da kasa, sakamakon wani bincike ya nuna cewa adadin musulmi masu yin hijira zuwa Amurka ya ragu matuka a cikin watanni biyar da suka gabata.
Lambar Labari: 3481697    Ranar Watsawa : 2017/07/13

Bangaren kasa da kasa, limaman musulmi a kasashen nahiyar trai sun jerin gwano domin nisanta kansu daga ayyukan 'yan ta'adda masu danganta kansu da addinin muslunci.
Lambar Labari: 3481683    Ranar Watsawa : 2017/07/09

Bangaren kasa da kasa, mataimakin shugaban kasar Ghana ya bayyana cewa suna da shirin ganin an saukaka wa maniyyata na kasar dangane da ayyukan hajjin bana.
Lambar Labari: 3481666    Ranar Watsawa : 2017/07/03

Bangaren kasa da kasa, wani mutum ya kudiri a niyar kaddamar da farmaki a kan musulmi masu salla a cikin kasar Faransa.
Lambar Labari: 3481658    Ranar Watsawa : 2017/06/30

Jagora A Lokacin Ganawa Da Jami'ai Da Kuma Jakadun Kasashe:
Bangaren kasa da kasa, jagoran juyin juya halin musulunci a nan Iran Ayatollah Sayyid Ali Khamenei ya ce, a shari'ar addinin Musulunci, yin jihadi da yahudawan haramtacciyar kasar Isra'ila wajibi ne a kan dukkan musulmi a ko ina suke a duniya.
Lambar Labari: 3481647    Ranar Watsawa : 2017/06/27

Bangaren kasa da kasa, a sansanonin da musulmi ‘yan gudun hijira suke ne a kasar Afirka ta tsakiya ake samun matsalar rashin abinci.
Lambar Labari: 3481628    Ranar Watsawa : 2017/06/20

Bangaren kasa da kasa, musulmi a birnin Teesside na kasar Birtaniya suna bayar da abincin buda baki ga wadanda ba musulmi ba da nufin karfafa fahimtar juna a tsakaninsu.
Lambar Labari: 3481621    Ranar Watsawa : 2017/06/18

Bangaren kasa da kasa, masana kan harkokin tarihi da abubuwan tarihi sun gano wani wuri da yake dauke da wasu abubuwa da ke nuna alakar wurin da musulmi a Ethiopia.
Lambar Labari: 3481619    Ranar Watsawa : 2017/06/17