musulmi - Shafi 34

IQNA

Uzbekistan ita ce kasa da tafi yawan a kasashen Asia ta tsakiya, kuma babban birninta shi nr Tashkent, kuma yawan musulmi ya kai kashi 79 cikin dari a kasar.
Lambar Labari: 3483230    Ranar Watsawa : 2018/12/19

A yau ana gudanar da tarukan maulidin manzon Allah (SAW) a kasashen duniya daban-daban, na musulmi da ma wadanda ban a muslmi ba.
Lambar Labari: 3483138    Ranar Watsawa : 2018/11/20

Bangaren kasa da kasa, An kammala gasar karatun kur’ani mai tsarki ta kasa da kasa da aka gudanar tarayyar Najeriya.
Lambar Labari: 3483040    Ranar Watsawa : 2018/10/15

Bangaren kasa da kasa, gwamnatin kasar China tana yin liken asiri a kan ‘yan kasar mabiya addinin musulunci.
Lambar Labari: 3482975    Ranar Watsawa : 2018/09/11

Bangaren kasa da kasa, an gudanar da wani zaman taron na shekara-shekara namatasa musulmi ‘yan Ahmadiyyah a Ghana.
Lambar Labari: 3482956    Ranar Watsawa : 2018/09/05

Bangaren kasa da kasa, kamfanin inshorar lafiya mallakin musulmi n kasar Kenya ya samu karbuwa a tsakanin al’ummar kasar.
Lambar Labari: 3482954    Ranar Watsawa : 2018/09/05

Bangaren kasa da kasa, gwanatin kasar Kenya na da shirin fara koyar da kur’ani mai tsarkia  gidajen kaso ga musulmi .
Lambar Labari: 3482909    Ranar Watsawa : 2018/08/20

Sakon Jagora Ga Mahajjatan Bana:
Bangaren siyasa, an karanta sakon jagoran juyin juya halin muslunci Ayatollah Sayyid Ali Khamenei a yau a lokacin gudanar da tsayuwar Arafah, inda ya isa da sakonsa da ke dauke da jan hankali ga al’ummar musulmi kan kalubalen da ke a gabansu.
Lambar Labari: 3482908    Ranar Watsawa : 2018/08/20

Bangaren kasa da kasa, a ranar talata mai zuwa za a gudanar da sallar idin babbar salla a kasar Kenya.
Lambar Labari: 3482907    Ranar Watsawa : 2018/08/19

Bangaren kasa da kasa, gwamnatin kasar China ta saka wata alama kan katunan ‘alhazan kasar da za su sauke farali a bana.
Lambar Labari: 3482867    Ranar Watsawa : 2018/08/06

Bangaren kasa da kasa, alaka na ci gaba da kara habbaka tsakanin Iran da jami’oin addini na kiristanci da musulunci a kasar Kenya
Lambar Labari: 3482838    Ranar Watsawa : 2018/07/21

Bangaren kasa da kasa, an kame wani mutum dan shekaru 35 da yake aikewa da wasiku yana yi musulmi barazana a kasar Birtaniya.
Lambar Labari: 3482754    Ranar Watsawa : 2018/06/13

Bangaren kasa da kasa, kasar Iran ta dauki nauyin shiryawa musulmi n kasar Rasha wani buda baki a birnin Moscow fadar mulkin kasar.
Lambar Labari: 3482745    Ranar Watsawa : 2018/06/10

Bangaren kasa da kasa, cibiyar musulmi n birnin Chicago ta shirya taron buda baki.
Lambar Labari: 3482723    Ranar Watsawa : 2018/06/03

Bangaren kasa da kasa, cibiyar yada al'adun muslunci ta yi Allawadai da kakkausar murya dangane da harin ta'addancin da aka kai kan masallacin Imam Hussain (AS) a garin Durban na Afirka ta kudu.
Lambar Labari: 3482651    Ranar Watsawa : 2018/05/12

Bangaren kasa da kasa, shugaban kasar Amurka Donald Trump yaki neman uzuri dangane da kalaman kin jinin musulmi da ya yi a lokacin yakin neman zabe.
Lambar Labari: 3482622    Ranar Watsawa : 2018/05/01

Bangaren kasa da kasa, Dr. Ahmad Tayyid shugaban cibiyar Azhar a lokacuin da yake ganawa da shugaban Indonesia ya bayyana cewa yada sasauci tsakanin musulmi shi ne hanyar warware matsalolinsu.
Lambar Labari: 3482618    Ranar Watsawa : 2018/04/30

Bangaren kasa da kasa, Cibiyar Azahar ta mayar da kakkausan martani a kan kiran da wasu fitattun Faransawa su 300 suka yi na a cire wasu ayoyi daga cikin kur'ani mai tsarki.
Lambar Labari: 3482612    Ranar Watsawa : 2018/04/28

Bangaren kasa da kasa, rahotanni daga kasar Sri Lanka na cewa wasu 'yan addinin Buda sun kaddamar da farmaki kan daya daga cikin masallatan musulmi a yankin Digana, inda suka kona masallacin da kuma lalata kaddarorin da ke cikinsa.
Lambar Labari: 3482509    Ranar Watsawa : 2018/03/25

Bangaren kasa da kasa, wasu matasa biyu daga kasar Rasha suna halartar gasar kur'ani da cibiyar Azhar ta shirya a Masar.
Lambar Labari: 3482489    Ranar Watsawa : 2018/03/19