Bangaren kasa da kasa, musulmi n birnin Milton Keynes na kasar Birtaniya suna gayyatar kowa masallacinsu domin samun bayani kan muslunci.
Lambar Labari: 3482355 Ranar Watsawa : 2018/02/01
Bangaren kasa da kasa, ‘yan ta’addan kungiyar Boko Haram sun kasha mutane 6 a wani harin kunar bakin wake a kauyen Hyambula da ke cikin jahar Adamawa.
Lambar Labari: 3482343 Ranar Watsawa : 2018/01/28
Bangaren kasa da kasa, muuslmi na farko daga yankin Hilsea na gundumar Portsmouth a kasar Ingila ya shiga aikin soji a rundunar sama ta kasar.
Lambar Labari: 3482334 Ranar Watsawa : 2018/01/25
Bangaren kasa da kasa, an samu karuwar kyamar musulmi a cikin kasar Australiaa cikin shekarun baya-bayan nan.
Lambar Labari: 3482324 Ranar Watsawa : 2018/01/22
Bangaren kasa da kasa, an fara gudanar da shirye-shirye domin ranar hijabi ta duniya kasa da makonni biyu masu zuwa.
Lambar Labari: 3482321 Ranar Watsawa : 2018/01/21
Bangaren kasa da kasa, gwamnatin kasar China na yin liken asiri a kan musulmi n kasar ta hanyar yin amfani da naurorin daukar hoto.
Lambar Labari: 3482314 Ranar Watsawa : 2018/01/19
Bangaren kasa da kasa, babbar cibiyar kare hakkokin musulmi a kasar Amurka CAIR ta ce za ta bi kadun matakin saka sunayen wasu musulmi a cikin jerin sunaen ‘yan ta’adda a kasar.
Lambar Labari: 3482310 Ranar Watsawa : 2018/01/18
Bangaren kasa da kasa, mabiya addinin muslunci a kasar Malta na jiran samun izini daga gwamnatin kasar domin gina masallacin da za su rika yin salla.
Lambar Labari: 3482309 Ranar Watsawa : 2018/01/18
Bangaren kasa da kasa, Ahmad Murshid shugaban cibiyar ayyukan alhairi ta kasar Kuwait ya bayyana cewa za su gina masallatai 10 a Mauritania.
Lambar Labari: 3482302 Ranar Watsawa : 2018/01/15
Bangaren kasa da kasa, wani bincike ya nuna cewa sunan Muhammad shi ne na uku a cikin sunayen da uka fi yaduwa a cikin Austria a cikin shekara ta 2017.
Lambar Labari: 3482276 Ranar Watsawa : 2018/01/07
Bangaren kasa da kasa, ana gudanar da zaman taro na kafofin yada labarai na kasashen musulmi a birnin Beirut na Lebanon kan batun Quds.
Lambar Labari: 3482264 Ranar Watsawa : 2018/01/03
Bangaren kasa da kasa, Wani babban malamin cibiyar Azhar da ke kasar Masar ya bayyana cewa, wajibi ne a kare wuraren ibada na mabiya addinin kirista da suke rayuwa a cikin musulmi .
Lambar Labari: 3482255 Ranar Watsawa : 2017/12/31
Bangaren kasa da kasa, babbar cibiyar mabiya darikun sufaye a kasar Masar ta sanar da dage tarukan maulidin amnzon Allah da ta saba gudanar a kan titunan birnin Alhakira.
Lambar Labari: 3482150 Ranar Watsawa : 2017/11/29
Bangaren kasa da kasa, manyan malaman mabiya addinin kirista a kasar Ghana sun gudanar da babban taronsu na shekara-shekara.
Lambar Labari: 3482148 Ranar Watsawa : 2017/11/28
Bangaren kasa da kasa, wata kididdiga ta yi nuni da cewa kyamar da ake nuna wa musulmi a kasa Amurka ta karu fiye da kashi dari cikin dari.
Lambar Labari: 3482123 Ranar Watsawa : 2017/11/21
Bangaren kasa da kasa, Fada tsakanin masulmi da kuma kiristoci a wata unguwa a birnin Bangi babban birnin kasar afrika ta tsakiya ya lashe rayukana musulmi akalla.
Lambar Labari: 3482100 Ranar Watsawa : 2017/11/14
Bangaren kasa da kasa, wani musulmi a birnin Lexington a jahar Kentucky ta Amurka ya yafe wa wani da ya kasha dansabayan an yanke masa hukuncin daurin shekaru 31.
Lambar Labari: 3482091 Ranar Watsawa : 2017/11/11
Bangaren kasa da kasa, an gudanar da wani zama kan harkokin ilimin musulmi a kasar Kenya tare da sanin hanyoyin bunkasa hakan.
Lambar Labari: 3482049 Ranar Watsawa : 2017/10/29
Bangaren kasa da kasa, wasu muane masu kyamar musulmi sun jefa kan aladea kan wani masallaci a garin Frankfort da nufin keta alfamr wurin.
Lambar Labari: 3482040 Ranar Watsawa : 2017/10/26
Bangaren kasa da kasa, Bushara Rai jagoran kiristocin Marunia a Lebanon ya bayyana cewa, addinin muslunci ba shi da wata alaka da ‘yan ta’adda ko ayukan ta’addanci.
Lambar Labari: 3482031 Ranar Watsawa : 2017/10/23