Bangaren kasa da kasa, an bullo da wani shiri na hada kan mabiya addinin kiristanci da muslunci ta hanyar yin amfani da kaloli a Nairobi na kasar Kenya.
Lambar Labari: 3480715 Ranar Watsawa : 2016/08/16
Bangaren kasa da kasa, jaridar Independent ta kasar Birtaniya ta buga wata makala da wani marubuci ya rubuta da ke kare addinin muslunci daga mas cin zarafinsa.
Lambar Labari: 3480711 Ranar Watsawa : 2016/08/15
Bangaren kasa da kasa, wani rahoto da kwamitin kare hakkokin mata da daidaito a tsakanin al’umma na majalisar dokokin Birtaniya ya nuna damuwa kan wariyar da ake nuna ma mata musulmi .
Lambar Labari: 3480703 Ranar Watsawa : 2016/08/12
Bangaren kasa da kasa, wani musulmi n kasar Amurka daga jahar Machigan na shirin gudanar da wata tafiya zuwa jahohi 50 daga cikin jahohin kasa domin isar musu da sakon musulunci.
Lambar Labari: 3169190 Ranar Watsawa : 2015/04/18
Bangaren kasa da kasa, a cikin wannan mako an fara gudanar da gangami da jerin gwano a biranan kasar Faransa domin nuna adawa ga kungiyoyin da ke kyamar addinin muslunci.
Lambar Labari: 2996920 Ranar Watsawa : 2015/03/16
Bangaren kasa da kasa, kungiyar kasashen musulmi ta yi kakakusar suka da yin Allawadai dangane da harin ta’addancin da yahudawan sahyuniya suka kai a yammacin garin Bait Laham da ke cikin palastinu.
Lambar Labari: 2915455 Ranar Watsawa : 2015/03/01
Bangaren kasa da kasa, an bude wani sabon shafin yanar gizo a kasar Amurka wanda majalisar mabiya addinin muslunci a kasar ta dauki nauyin budewa domin yaki da akidar nan ta kyamar musulmi a kasar.
Lambar Labari: 1461399 Ranar Watsawa : 2014/10/18
Bangaren kasa da kasa, mabiya addinin muslunci sun kafa wata runduna domin kare kansu daga farmakin da mabiya addinin kirista suke kai wa a kansu tare da yi musu kisan gilla.
Lambar Labari: 1384484 Ranar Watsawa : 2014/03/08