musulmi - Shafi 38

IQNA

Bangaren kasa da kasa, wani gini mai hawa 24 ya kama da wuta a birnin London na kasar Birtaniya wanda musulmi suke zaune a cikinsa.
Lambar Labari: 3481610    Ranar Watsawa : 2017/06/14

Bangaren kasa da kasa, wani sakamakin bincik ya nuni da cewa akwai wasu kasashe daga cikin kasashen turai wadanda fahimtar ta dara ta sauran a kan musulmi .
Lambar Labari: 3481566    Ranar Watsawa : 2017/05/30

Bangaren kasa da kasa, Sakamakon wani bincike da wata cibiyar kididdiga ta gudanar a kasar Amurka, ya nuna cewa adadin musulmi a kasar ta Amurka zai kai karu da kashi saba'in cikin dari a cikin shekara ta dubu biyi da sattin.
Lambar Labari: 3481565    Ranar Watsawa : 2017/05/30

Bangaren kasa da kasa, majalisar dinkin duniya ta yi kakkausar suka dangane da kisan musulmi da wasu 'yan bindiga mabiya addinin kirista ke yi a Afirka ta tsakiya.
Lambar Labari: 3481536    Ranar Watsawa : 2017/05/21

Bangaren kasa da kasa, za a gudanar da wani zaman taro a kasar Tunisia a kan sh'anin mulki a cikin kasashen musulmi da kuma yaki da cin hanci da rashawa.
Lambar Labari: 3481524    Ranar Watsawa : 2017/05/17

Bangaren kasa da kasa, a yau ne aka bude babban baje kolin tufafin mata na musulunci a kasar Indonesia tare da halartar kamfanoni na kasashen ketare.
Lambar Labari: 3481484    Ranar Watsawa : 2017/05/05

Bangaren kasa da kasa, gwamnatin kasar Myanmar ba ta amince da gudanar da bincike a kan zargin kisan musulmi a kasar ba.
Lambar Labari: 3481462    Ranar Watsawa : 2017/05/03

Bangaren kasa da kasa, mabiya addinin muslunci a birnin Tomstown na jahar Victoria a kasar Australia sun gayyaci sauran mabiya addinai zuwa masallaci domin tattaunawa.
Lambar Labari: 3481459    Ranar Watsawa : 2017/05/02

Bangaren kasa da kasa, za a nuna wani kur’ani mai tsarki da aka rrubuta akan shudiyar takarda a birnin London domin sayar da shi.
Lambar Labari: 3481438    Ranar Watsawa : 2017/04/25

Bangaren kasa da kasa, wani yaro matashi dan asalin kasar Iran ya samar da watahanya ta tattaunawa a tsakanin addinai a jahar Colarado ta kasar Amurka.
Lambar Labari: 3481421    Ranar Watsawa : 2017/04/19

Bangaren kasa da kasa, gwamnatin Myanmar ta rufe manyan sansanoni guda uku da aka tsugunnar da dubban daruruwan musulmi ‘yan kabilar Rohingya.
Lambar Labari: 3481397    Ranar Watsawa : 2017/04/11

Bangaren kasa da kasa, wani yarondalibin makaranta musulmi a garin Saint John da ke Canada ya gayyaci firayi ministan kasar zuwa masallaci.
Lambar Labari: 3481382    Ranar Watsawa : 2017/04/06

Bangaren kasa da kasa, cibiyar bayar da fatawar musulunci a kasar Masar ta yi kakkausar suka da yin Allawadai kan keta alfarmar kur'ani mai tsarki a jami'ar Ontarioa ta kasar Canada.
Lambar Labari: 3481376    Ranar Watsawa : 2017/04/04

Bangaren kasa da kasa, sunan Fatima na saurin yaduwa a tsakanin sunayen jarirai mata a kasar Finland.
Lambar Labari: 3481365    Ranar Watsawa : 2017/04/01

angaren kasa da kasa, mahukunta a kasar na shirin daukar matakai na hana saka hijabin muslunci a yankin Sink Yang na kasar China.
Lambar Labari: 3481364    Ranar Watsawa : 2017/03/31

Bangaren kasa da kasa, an samu karuwar kai hare-hare a kan musulmi da wurarensu da kuma kaddarorinsu a cikin kasar Austria idan aka kwatanta da shekarar 2016.
Lambar Labari: 3481361    Ranar Watsawa : 2017/03/30

Bangaren kasa da kasa, Daruruwan mata msuulmi ne tare da wasu wadanda ba musulmi ba da suka hada da iyalan wadanda suka rasa rayukansu a harin London, suka taru a kan babbar gadar West Minister da ke tsakiyar birnin London, domin alhinin abin da ya faru.
Lambar Labari: 3481351    Ranar Watsawa : 2017/03/27

Bangaren kasa da kasa, jagoran mabiya addinin kirista na darikar Katolika Paparoma Fransis ya gana da wasu muulmi a cikin birnin Milan.
Lambar Labari: 3481347    Ranar Watsawa : 2017/03/26

Bangaren kasa da kasa, Dubban mutane ne suka gudanar da jerin gwano a birane daban-daban na kasar Birtaniya domin nuna rashin amincewarsu da kiyayyar da ake nuna ma musulmi a kasar da ma sauran kasashen turai.
Lambar Labari: 3481333    Ranar Watsawa : 2017/03/21

Bangaren kasa da kasa, a ci gaba da kai farmaki da ake yi kan masallatai da cibiyoyin muslunci a Amurka an kai hari kan wani masalalci a jahar Arizona.
Lambar Labari: 3481316    Ranar Watsawa : 2017/03/15