iqna

IQNA

Bangaren kasa da kasa, Paparoma Francis Jagoran kiristoci mabiya darikar katolika ya yi kira da a kare hakkokin musulmi 'yan kabilar rohingya a kasar Mayanmar.
Lambar Labari: 3481842    Ranar Watsawa : 2017/08/28

Bangaren kasa da kasa, mahukuntan kasar Canada sun sanar da rufe wata makaranta ta msuulmi a birnin Toronto babban birnin jahar Ontario.
Lambar Labari: 3481827    Ranar Watsawa : 2017/08/24

Bangaren kasa da kasa, jami’an tsaron kasar Birtaniya sun fara farautar wasu mutane 40 Mambobi a kungiyar Neo-Nazi.
Lambar Labari: 3481798    Ranar Watsawa : 2017/08/14

Bangaren kasa da kasa, wata kungiyar musulmi a Najeriya ta fitar da bayanin yin Allah wadai a kan kaddamar da hari a kan wata majami'ar mabiya addinin kirista a jahar Anambara.
Lambar Labari: 3481774    Ranar Watsawa : 2017/08/07

Muhammad Jawad Zarif:
Bangaren kasa da kasa, ministan harkokin wajen kasar Iran Muhammad Jawad zarif ya bayyana cewa, yana fatan zaman da kasashen msuulmi suka gudanar a birnin Istanbul na kasar Turkiya Palastinu ya haifar da da mai ido.
Lambar Labari: 3481761    Ranar Watsawa : 2017/08/02

Salah Zawawi A Zantawa Da IQNA:
Bnagaren kasa da kasa, jakadan Palastinu a birnin Tehran Salah Zawawi ya bayyan cewa ko shakka babu martanin da kasashen musulmi suka mayar dangane da keta alfarmar aqsa bai wadatar ba.
Lambar Labari: 3481750    Ranar Watsawa : 2017/07/30

Bangaren kasa da kasa, al’ummar binin Quds suna yin kira da a kifar da gwamnatin Al Saud.
Lambar Labari: 3481748    Ranar Watsawa : 2017/07/29

Bangaren kasa da kasa, Kotun koli a kasar Holland ta bayar da umarni da a gina ma musulmi makarantar sakandare a cikin birnin Amstardam fadar mulkin kasar.
Lambar Labari: 3481741    Ranar Watsawa : 2017/07/27

Bangaren kasa da kasa, wani mabiyin addinin kirista ya shiga cikin sahun salla tare da musulmi a wajen masallacin Aqsa, bayan da jami'an tsaron yahudawan suka hana musulmi shiga cikin masallacin domin yin salla.
Lambar Labari: 3481736    Ranar Watsawa : 2017/07/25

Bangaren kasa da kasa, sakamakon wani bincike ya nuna cewa adadin musulmi masu yin hijira zuwa Amurka ya ragu matuka a cikin watanni biyar da suka gabata.
Lambar Labari: 3481697    Ranar Watsawa : 2017/07/13

Bangaren kasa da kasa, limaman musulmi a kasashen nahiyar trai sun jerin gwano domin nisanta kansu daga ayyukan 'yan ta'adda masu danganta kansu da addinin muslunci.
Lambar Labari: 3481683    Ranar Watsawa : 2017/07/09

Bangaren kasa da kasa, mataimakin shugaban kasar Ghana ya bayyana cewa suna da shirin ganin an saukaka wa maniyyata na kasar dangane da ayyukan hajjin bana.
Lambar Labari: 3481666    Ranar Watsawa : 2017/07/03

Bangaren kasa da kasa, wani mutum ya kudiri a niyar kaddamar da farmaki a kan musulmi masu salla a cikin kasar Faransa.
Lambar Labari: 3481658    Ranar Watsawa : 2017/06/30

Jagora A Lokacin Ganawa Da Jami'ai Da Kuma Jakadun Kasashe:
Bangaren kasa da kasa, jagoran juyin juya halin musulunci a nan Iran Ayatollah Sayyid Ali Khamenei ya ce, a shari'ar addinin Musulunci, yin jihadi da yahudawan haramtacciyar kasar Isra'ila wajibi ne a kan dukkan musulmi a ko ina suke a duniya.
Lambar Labari: 3481647    Ranar Watsawa : 2017/06/27

Bangaren kasa da kasa, a sansanonin da musulmi ‘yan gudun hijira suke ne a kasar Afirka ta tsakiya ake samun matsalar rashin abinci.
Lambar Labari: 3481628    Ranar Watsawa : 2017/06/20

Bangaren kasa da kasa, musulmi a birnin Teesside na kasar Birtaniya suna bayar da abincin buda baki ga wadanda ba musulmi ba da nufin karfafa fahimtar juna a tsakaninsu.
Lambar Labari: 3481621    Ranar Watsawa : 2017/06/18

Bangaren kasa da kasa, masana kan harkokin tarihi da abubuwan tarihi sun gano wani wuri da yake dauke da wasu abubuwa da ke nuna alakar wurin da musulmi a Ethiopia.
Lambar Labari: 3481619    Ranar Watsawa : 2017/06/17

Bangaren kasa da kasa, wani gini mai hawa 24 ya kama da wuta a birnin London na kasar Birtaniya wanda musulmi suke zaune a cikinsa.
Lambar Labari: 3481610    Ranar Watsawa : 2017/06/14

Bangaren kasa da kasa, wani sakamakin bincik ya nuni da cewa akwai wasu kasashe daga cikin kasashen turai wadanda fahimtar ta dara ta sauran a kan musulmi .
Lambar Labari: 3481566    Ranar Watsawa : 2017/05/30

Bangaren kasa da kasa, Sakamakon wani bincike da wata cibiyar kididdiga ta gudanar a kasar Amurka, ya nuna cewa adadin musulmi a kasar ta Amurka zai kai karu da kashi saba'in cikin dari a cikin shekara ta dubu biyi da sattin.
Lambar Labari: 3481565    Ranar Watsawa : 2017/05/30