Manzon (SAW) ya ce; "Musulmi 'yan uwan juna ne, wani ba ya da fifiko a kan wani sai da tsoron Allah." kanzul Ummal, mujalladi na 1, shafi na 149. Nahjul Fusaha, hadisi na 3112
Lambar Labari: 3484240 Ranar Watsawa : 2019/11/11
Bangaren kasa da kasa, ana gudanar da gasar share fage ta kur'ani mai tsarki a birnin Landa wasu biranen Ingila.
Lambar Labari: 3484231 Ranar Watsawa : 2019/11/07
Musumin Faransa sun yi tir da kalaman batunci da ministan harkokin cikin kasar ya yi kan muslucni.
Lambar Labari: 3484214 Ranar Watsawa : 2019/11/02
Bangaren kasa da kasa, mahukuntan Taiwan sun sanar da shirinsu an bunakasa wuraren bude ga musulmi .
Lambar Labari: 3484187 Ranar Watsawa : 2019/10/24
Bangaren kasa da kasa, tsohon kaftin din kungiyar kwallon kafa ta Manchester United ya yabi addinin muslunci.
Lambar Labari: 3484184 Ranar Watsawa : 2019/10/23
Bangaren kasa da kasa, mata muuslmi sun gudanar da jerin gwano a Ghana kan batun saka hijabin musulunci.
Lambar Labari: 3484149 Ranar Watsawa : 2019/10/13
Bangaren kasa da kasa, musulmi n kasar Australia sun yi kira ga mahukuntan kasar kan a kafa dokar da za ta hana nuna musu kyama.
Lambar Labari: 3484116 Ranar Watsawa : 2019/10/03
Bangaren kasa da kasa, musulmi n kasar Amurka sun bukaci da a warware matsalar Kashmir ta hanoyoyi na lumana.
Lambar Labari: 3484105 Ranar Watsawa : 2019/09/30
Bangaren kasa da kasa, musulmi n kasar Amurka sun gudanar da jerin gwano domin jaddada wajabcin hadin kan al'ummar musulmi a New York.
Lambar Labari: 3484084 Ranar Watsawa : 2019/09/24
Bangaren kasa da kasa, ana shirin gina masallacia arewacin birnin Lanadan na kasar Birtaniya.
Lambar Labari: 3484023 Ranar Watsawa : 2019/09/06
Bangaren kasa da kasa, musulmi ahlu sunna da dama ne suka halarci tarukan Ghadir da aka gudanar a birane daban-daban na kasar Bosnia.
Lambar Labari: 3483972 Ranar Watsawa : 2019/08/21
Bangaren kasa da kasa, kungiyar ‘yan ta’addan Al-shabab ta yi mummunan tasiri ga tsarin karatu a yankin Madera na kasar Kenya.
Lambar Labari: 3483945 Ranar Watsawa : 2019/08/13
Bangaren kasa da kasa, ‘yan sandan kasar Norway sun harin da aka kai masallacin Nur hari ne na ta’addanci.
Lambar Labari: 3483937 Ranar Watsawa : 2019/08/11
Bangaren kasa da kasa, kimanin mutane 500 sun muslunta a wani kauyea cikin kasar Ghana.
Lambar Labari: 3483877 Ranar Watsawa : 2019/07/24
Bangaren kasa da kasa, kasashe 35 na gyon bayan irin matakan cin zarafin musulmi da gwamnatin China take dauka daga cikin kuwa har da wasu kasashen musulmi .
Lambar Labari: 3483835 Ranar Watsawa : 2019/07/13
Bangaren kasa da kasa, Wasu ‘yan kasar China masu fafutuka sun zargi gwamnatin kasar da kara tsananta matakan da take dauka a kan musulmi n kasar.
Lambar Labari: 3483820 Ranar Watsawa : 2019/07/08
Bangaren kasa da kasa, kungiyar OIC ta yi gargadi kan karuwar kyamar musulmi a kasar Sri Lanka.
Lambar Labari: 3483807 Ranar Watsawa : 2019/07/04
Bangaren kasa da kasa, shugaban mabiya addinin kirista na darikar Katolika Paparoma Francis ya jaddada wajabcin tattaunawa da kuma yin mu'amala da musulmi .
Lambar Labari: 3483763 Ranar Watsawa : 2019/06/22
Bangaren kasa da kasa, an kafa wani kwamiti na masana da ‘yan siyasa a kasar Jamus domin kalubalantar nuna wariya da kyama ga musulmi a kasar.
Lambar Labari: 3483761 Ranar Watsawa : 2019/06/21
Bangaren kasa da kasa, jamian tsaron kasar Faransa sun damke wasu mutane da ke shirin kaddamar da hare-hare a kan wuraren ibadar musulmi da na yahudawa a kasar.
Lambar Labari: 3483729 Ranar Watsawa : 2019/06/11