Bangaren kasa da kasa, manyan malaman mabiya addinin kirista a kasar Ghana sun gudanar da babban taronsu na shekara-shekara.
Lambar Labari: 3482148 Ranar Watsawa : 2017/11/28
Bangaren kasa da kasa, wata kididdiga ta yi nuni da cewa kyamar da ake nuna wa musulmi a kasa Amurka ta karu fiye da kashi dari cikin dari.
Lambar Labari: 3482123 Ranar Watsawa : 2017/11/21
Bangaren kasa da kasa, Fada tsakanin masulmi da kuma kiristoci a wata unguwa a birnin Bangi babban birnin kasar afrika ta tsakiya ya lashe rayukana musulmi akalla.
Lambar Labari: 3482100 Ranar Watsawa : 2017/11/14
Bangaren kasa da kasa, wani musulmi a birnin Lexington a jahar Kentucky ta Amurka ya yafe wa wani da ya kasha dansabayan an yanke masa hukuncin daurin shekaru 31.
Lambar Labari: 3482091 Ranar Watsawa : 2017/11/11
Bangaren kasa da kasa, an gudanar da wani zama kan harkokin ilimin musulmi a kasar Kenya tare da sanin hanyoyin bunkasa hakan.
Lambar Labari: 3482049 Ranar Watsawa : 2017/10/29
Bangaren kasa da kasa, wasu muane masu kyamar musulmi sun jefa kan aladea kan wani masallaci a garin Frankfort da nufin keta alfamr wurin.
Lambar Labari: 3482040 Ranar Watsawa : 2017/10/26
Bangaren kasa da kasa, Bushara Rai jagoran kiristocin Marunia a Lebanon ya bayyana cewa, addinin muslunci ba shi da wata alaka da ‘yan ta’adda ko ayukan ta’addanci.
Lambar Labari: 3482031 Ranar Watsawa : 2017/10/23
Bangaren kasa da kasa, babbar cibiyar muslunci a Masar ta Azhar tare da kungiyar hadin kan kasashen msusulmi sun yi tir da Allah wadai da kisan musulmi da ake a jamhuiya Afirka ta tsakiya.
Lambar Labari: 3482026 Ranar Watsawa : 2017/10/22
Bangaren kasa da kasa, wasu daga cikin daliban jami’a a birnin Cambridge da ke cikin jahar Massachusetts a kasar Amurka, sun yi gangamin yin Allah wadai da matakan Trump na takura ma msulmi.
Lambar Labari: 3482013 Ranar Watsawa : 2017/10/18
Bangaren kasa da kasa, mabiya addinin kiristanci da muslunci sun gudanar da zama a babbar majami’ar Winchester a kasar Birtaniya.
Lambar Labari: 3481970 Ranar Watsawa : 2017/10/05
Bangaren kasa da kasa, Masu binciken sun sanar da cewa mai yiyuwa ne a yau alhamis su shiga yankin Musulmi Rakhin da ke kasar Myanmar domin ganin halin da musulmi suke ciki daga kusa.
Lambar Labari: 3481944 Ranar Watsawa : 2017/09/28
Bangaren kasa da kasa, wani dab kasar Holland ya zama sakamakon jin kiran salla a kasar Turkiya a lokacin da yake yawon bude ido.
Lambar Labari: 3481943 Ranar Watsawa : 2017/09/28
Bangaren kasa da kasa, majami’ar mabiya addinin kirista a jahar Massachusetts da ke kasar Amurka za ta shirya wani zaman tattauna kan addinin muslunci.
Lambar Labari: 3481925 Ranar Watsawa : 2017/09/23
Bangaren kasa da kasa, ana shirin gudanar da wata tattaunawa da za ta hada mabiya addinai a kasar Canada.
Lambar Labari: 3481923 Ranar Watsawa : 2017/09/23
Bangaren kasa da kasa, shafukan yanar izo na kungiyoyin musulmi 42 a kasar Aurka suka kalubalaci shugaan kasar Donald Trump kan dokarsa ta nuna wariya ga musulmi .
Lambar Labari: 3481911 Ranar Watsawa : 2017/09/19
Bangaren kasa da kasa, yahudawa kimanin dubu uku ne suka kutsa kai a cikin masallacin annabi Ibrahim da ke garin Alhalil a Palastinu tare da keta alfarmar wannan masallaci mai alfarma.
Lambar Labari: 3481910 Ranar Watsawa : 2017/09/18
Bangaren kasa da kasa, jagoran mabiya addinin buda na Tebet Dalai lama ya bayyana rashin jin dadinsa dangane da kisan da ake yi wa msuulmi 'yan kabilar Rohingya a kasar Myanmar.
Lambar Labari: 3481885 Ranar Watsawa : 2017/09/11
Bangaren kasa da kasa, jaridar Times ta bayar da rahoto dangane da halin musulmi n kasar Afirka ta tsakiya suke ciki inda suke fuskantar kisan kiyashi daga kiristoci.
Lambar Labari: 3481870 Ranar Watsawa : 2017/09/06
Bangaren kasa da kasa, jami'an tsaron gwamnatin Myanmar tare da 'yan addinin buda suna ci gaba da yin kisan kiyashi a kan musulmi 'yan kabilar rohingya.
Lambar Labari: 3481868 Ranar Watsawa : 2017/09/05
Bangaren kasa da kasa, haramtyacciyar kasar Isra'ila na ci gaba da mika wa gwamnatin Myanmar makamai domin ci gaba da kisan msuulmi da take yi.
Lambar Labari: 3481865 Ranar Watsawa : 2017/09/04