A Sudan jagororin masu zanga zanga, da sojojin dake rike da mulki sun koma bakin tattaunawa yau Litini, domin kafa wata majalisar hadin gwiwa.
Lambar Labari: 3483588 Ranar Watsawa : 2019/04/29
Rahotanni daga Libya na cewa iyalai fiye da dubu 39 ne suka kauracewa babban birnin kasar Tripoli, sakamakon rikicin da ake yi.
Lambar Labari: 3483587 Ranar Watsawa : 2019/04/28
Bangaen kasa da kasam cibiyar tattara bayanai kan halin da Falastinawa suke ciki ta Wadil Hulwa ta sanar da cewa, yahudawa sun yi kame falastinawa 40.
Lambar Labari: 3483586 Ranar Watsawa : 2019/04/28
Bangaren siyasa, shugaban kwamitin kula da harkokin siyasar waje a majalisar dokokin kasar Iran ya yi Karin haske kan furucin Zarif.
Lambar Labari: 3483585 Ranar Watsawa : 2019/04/28
Ma'ikatar kiwon lafiya a Sudan ta fitr da adadi na karshe na wadanda suka mutu a zanga-zangar kasar, wanda ya kai mutane 53.
Lambar Labari: 3483583 Ranar Watsawa : 2019/04/27
Ministan harkokin wajen Iran Muhammad Jawad zarif ya ce siyasar Trump kan Iran ba za ta yi nasara ba.
Lambar Labari: 3483582 Ranar Watsawa : 2019/04/27
Kungiyar Hamas ta sanar da cewa, tana shirin hada kan bangarori daban-daban domin samar da wata babbar Hadaka, wadda za ta kalubalanci abin da ake kira yarjejeniyar karni.
Lambar Labari: 3483581 Ranar Watsawa : 2019/04/26
A safiyar yau yahudawan daruruwan yahudawan sahyuniya suka kutsa kai a cikin harabar masallacin Aqsa mai alfarma.
Lambar Labari: 3483580 Ranar Watsawa : 2019/04/26
Kakakin ma’aikatar harkokin wajen kasar Iran Sayyid Abbas Musawi ya bayyana cewa, Iran ba za ta taba bari wata kasa tam aye gurbinta ba a kasuwar mai ta duniya.
Lambar Labari: 3483579 Ranar Watsawa : 2019/04/26
Wani babban jami’in tsaron kasar Sri Lanka ya bayyana hare-haren da aka kai a kasar a kan majami’oin kirista da otel-otel da cewa aiki ne na daukar fansa.
Lambar Labari: 3483578 Ranar Watsawa : 2019/04/25
Kungiyoyin kare hakkin bil adama na kasa da kasa, da suka hada da Amnesty International da Human Rights Watch sun zargi gwamnatin Saudiyya da zartar da hukuncin kisa saboda dalilai na siyasa.
Lambar Labari: 3483577 Ranar Watsawa : 2019/04/25
Shugaban kasar Iran ya bayyana cewa; Babu wani abu a gaban Iran idan ba turjiya da tsayin daka ba.
Lambar Labari: 3483576 Ranar Watsawa : 2019/04/25
Bangaren siyasa, jagoran juyin juya halin musulunci a Iran Ayatollah Sayyid Ali Khamenei ya bayyana cewa, matakin da Amurka ta dauka na hana sayen mai daga Iran ba zai taba wucewa ba tare da martani ba.
Lambar Labari: 3483575 Ranar Watsawa : 2019/04/25
Bangaren kasa da kasa, an gudanar da zaman karatun kur’ani mai tsarki a babban masallacin ‘yan darikar Tijjaniya a kasar Burkiya Faso.
Lambar Labari: 3483574 Ranar Watsawa : 2019/04/23
A Sri Lanka, adadin mutanen da suka mutu a jerin hare haren da aka kai a kasar ya haura dari uku kamar yadda ‘yan sanda na kasar suka sanar.
Lambar Labari: 3483573 Ranar Watsawa : 2019/04/23
Masu adawa da hambararrar gwamnatin kasar Sudan, sun sha alwashin gaba da gudanar da zanga-zanga har sai an mika mulki ga farar hula.
Lambar Labari: 3483572 Ranar Watsawa : 2019/04/23
Jagoran juyin juya halin musulunci Ayatullah Sayyid Ali Khamenei ya bayyana cewa yan ta’adda sun so su dagula dangantaka mai kyau da take tsakanin kasashen Iran da Pakistan.
Lambar Labari: 3483571 Ranar Watsawa : 2019/04/23
Rundunar 'yan sandan Sri Lanka ta bayyana cewa, an kama mutane 13 dangane da jerin hare haren bama-baman da aka kai a kasar, a jiya Lahadi.
Lambar Labari: 3483570 Ranar Watsawa : 2019/04/22
Ana gudanar da babban taron shekara-shekara na musulmin kasar Faransa tare da halartar mutane kimanin dubu 200.
Lambar Labari: 3483568 Ranar Watsawa : 2019/04/22
Kasashen Iran da Pakistan na shirin kafa wata runduna ta hadin gwiwa a tsakaninsu domin gudanar da ayyukan tsaroa kan iyakokinsu.
Lambar Labari: 3483567 Ranar Watsawa : 2019/04/22