A yau daya ga watan Ramadan mai alfarma a kasar Masar aka yi wa wasu fursunoni afuwa albarkacin shigowar wannan wata mai alfarma.
Lambar Labari: 3483612 Ranar Watsawa : 2019/05/06
Bangaren kasa da kasa, a gobe za a bude gasar kur’ani mai tsarki ta birnin Dubai.
Lambar Labari: 3483611 Ranar Watsawa : 2019/05/06
Bangaren kasa da kasa, wasu daga cikin kasashe sun bayyana gobea matsayin ranar daya ga watan Ramadan mai alfarma.
Lambar Labari: 3483610 Ranar Watsawa : 2019/05/05
Bangaren kasa da kasa, an tarjama kur’ani mai tsarkia cikin harshen Ebira a jahar Kogi da ke Najeriya.
Lambar Labari: 3483609 Ranar Watsawa : 2019/05/05
Bangaren kasa da kasa, kakakin ma’aikatar harkokin wajen Iran ya bayyana cewa, Iran tana yin Allawadai da hare-haren Isra’ila a kan Gaza.
Lambar Labari: 3483608 Ranar Watsawa : 2019/05/05
Bangaren kasa da kasa, an cimma yarjejeniyar hadin gwiwa tsakanin Iran da Habasha kan taimaka ma mata musulmi.
Lambar Labari: 3483606 Ranar Watsawa : 2019/05/05
Bangaren kasa da kasa, an kame tsoffin manyan daraktoci na hukumar leken asirin kasar Aljeriya.
Lambar Labari: 3483604 Ranar Watsawa : 2019/05/04
Bangaren kasa da kasa, an gudanar da zaman taron mamalan kur’ani an kasar Birtaniya.
Lambar Labari: 3483603 Ranar Watsawa : 2019/05/04
Bangaren kasa da kasa, an aike da wata wasikar barazana ga wani masallaci a birnin Berlin na kasar Jamus.
Lambar Labari: 3483602 Ranar Watsawa : 2019/05/03
Bangaren kasa da kasa, Ilhan Omar ‘yar majalisar dokokin Amurka musulma ta yi kakkausar suka dangane da siyasar gwamnatin Amurka kan kasar Venezuela.
Lambar Labari: 3483601 Ranar Watsawa : 2019/05/03
Bangaren kasa da kasa, an tarjama kur’ani mai tsarkia cikin harshen Ashanti a garin Komasi da ke kasar Ghana.
Lambar Labari: 3483600 Ranar Watsawa : 2019/05/03
Wasu kirista sun zargi Paparoma da kawo wasu sabbin bi’oi da ba a san su a cikin addinin kirista ba.
Lambar Labari: 3483599 Ranar Watsawa : 2019/05/02
Qatar ta nuna rashin amincewa da takunkuman da Amurka ta kakaba wa kasar Iran.
Lambar Labari: 3483598 Ranar Watsawa : 2019/05/02
Bangaren kasa da kasa, babban sakatare kungiyar Hizbullah a Lebanon ya bayyana cewa farfagandar yaki kan Lebanon da cewa yaki ne na kwakwalwa.
Lambar Labari: 3483597 Ranar Watsawa : 2019/05/02
Shugaban kasar Iran Hassan Rauhani ya bayyana cewa, takunkuman Amurka ba za su hana kasar Iran ci gaba da sayar da danyen man fetur a kasuwanninsa na duniya ba, duk kuwa da takunkuman kasar Amurka a kan kasarsa.
Lambar Labari: 3483596 Ranar Watsawa : 2019/05/02
Bangaren kasa da kasa, a cikin wannan mako ne ake sa ran zaa bude masallatai guda 300 a fadin kasar Masar.
Lambar Labari: 3483595 Ranar Watsawa : 2019/05/01
Daliban jami’a musulmi bakaken fata a kasar Amurka, sun gudanar da wani zaman taro na farkoajami’ar birnin New York.
Lambar Labari: 3483594 Ranar Watsawa : 2019/05/01
Bnagaren kasa dakasa, gwamnatin kasar Amurka ta saka kungiyar Ikhawan ta kasar Masar a cikin kungiyoyin da take kira na ‘yan ta’adda.
Lambar Labari: 3483593 Ranar Watsawa : 2019/05/01
Kakakin rundunar Halifa Hatar da ke kaddamar da hare-hare kan birnin Tripoli na kasar Libya, suna ci gaba da kara kutsa kai a cikin birnin.
Lambar Labari: 3483592 Ranar Watsawa : 2019/04/30
Bangaren kasa da kasa, wata tawagar kwamitin kare hakkokin musulmi na Islamic Human Rights Commission IHRC, da ke kasar Birtaniya ta isa Najeriya, domin duba lafiyar Sheikh Ibrahim Zakzaky da ake tsare da shi kusan shekaru 4.
Lambar Labari: 3483590 Ranar Watsawa : 2019/04/30