iqna

IQNA

Sayyid Hassan Nasrullah ya bayyana ranar Quds ta wanann shekara da cewa rana ta kalubalantar yarjejeniyar karni.
Lambar Labari: 3483675    Ranar Watsawa : 2019/05/26

Bangaren kasa da kasa, kungiyar jin kai ta kasar Turkiya ta raba abinci ga mabkata a kasar Gambia domin taimaka musu a cikin watan Ramadan.
Lambar Labari: 3483674    Ranar Watsawa : 2019/05/25

Bangaren kasa da kasa, a ranar laraba mai zuwa za a gudanar da zaman taro mai take kare hakkokin al'ummar palastinu, wanda zai gudana a kasar Uganda.
Lambar Labari: 3483673    Ranar Watsawa : 2019/05/25

Bangaren kasa da kasa, jaridar Peoples Daily a Najeriya ta buga wata makala dangane da ranar quds ta duniya.
Lambar Labari: 3483672    Ranar Watsawa : 2019/05/25

Bangaren kasa da kasa, an girmama yara 200 dukkaninsu mahardata ur'ani mai sarkia lardin Alminya da ke kasar Masar.
Lambar Labari: 3483671    Ranar Watsawa : 2019/05/25

Bangaren kasa da kasa, majalisar dinkin duniya ta bukaci da a kawo karshen rikicin kasar Libya cikin gaggawa ba tare da bata lokaci ba.
Lambar Labari: 3483670    Ranar Watsawa : 2019/05/24

Bangaren kasa da kasa, hukumar Hizba mau kula da hakokin addini a jihar Kano ta kafa dokar hana cin a bainar jama'a a cikin fadin jihar Kano.
Lambar Labari: 3483669    Ranar Watsawa : 2019/05/24

Bangaren kasa da kasa, sojojin haramtacciyar kasar Isra’ila sun kame kananan yara falastinawa 4 ba da wani lafi ba.
Lambar Labari: 3483668    Ranar Watsawa : 2019/05/23

Bangaren kasa da kasa, Karim Mansuri fitaccen makarancin kur’ani mai tsarki ya gabatar da karatu a Husainiyar mutanen Lebanon a kasar Ghana.
Lambar Labari: 3483667    Ranar Watsawa : 2019/05/23

Ma'aikatar cikin gidan kasar Masar ta sanar da rusa tashoshin 'yan ta'adda a garin Al'arish tare da hallaka 16 daga cikinsu.
Lambar Labari: 3483666    Ranar Watsawa : 2019/05/22

Wasu gungun yahudawa masana da kuma masu bincike sun nuan goyon bayansu ga kungiyoyin da ke yin kira da a haramta kayan Isra’ila.
Lambar Labari: 3483665    Ranar Watsawa : 2019/05/22

Babban manzon majalisar dinkind uniya a kasar Libya ya yi gargadin cewa, ci gaba da rikcii a kasar Libya, ka iya kai kasar zuwa ga tarwatsewa baki daya.
Lambar Labari: 3483664    Ranar Watsawa : 2019/05/22

Bangaren kasa da kasa, an bude cibiyar kasa da kasa ta yaki da tsatsauran ra’ayin addini a kasar Syria.
Lambar Labari: 3483663    Ranar Watsawa : 2019/05/21

Bangaren kasa da kasa, an bude bababr gasar kur’ani mai tsarki ta kasa baki daya mai take gasar sarki Muhammad na shida a birnin Ribat na Morocco.
Lambar Labari: 3483662    Ranar Watsawa : 2019/05/21

Tattaunawa tsakanin sojoji masu mulkin kasar Sudan ya kasa kaiwa ga natija kwanaki biyu a jere kamar yadda majalisar sojojin kasar ta bayyana.
Lambar Labari: 3483661    Ranar Watsawa : 2019/05/21

Majiyoyin tsaro a kasar Masar sun sanar da kashe ‘yan ta’adda 12 a yankin Jiza na kasar .
Lambar Labari: 3483660    Ranar Watsawa : 2019/05/20

Cibiyar bincike kan harkokin tsaro a nahaiyar Afrika ACSIS ta yi gargadi kan cewa, akwa yiwuwar kungiyoyin kasar Ghana ta fuskanci barazanar tsaro daga ‘yan ta’adda.
Lambar Labari: 3483659    Ranar Watsawa : 2019/05/20

Bangaren kasa da kasa, hukumar kwarya-kwaryan cin gishin kai ta Falastinawa ta bayyana abin da ake kira da yarjejniyar karni da cewa manufarta ita ce bautar da Falastinawa.
Lambar Labari: 3483658    Ranar Watsawa : 2019/05/20

Ministan harkokin wajen Iran ya mayarwa shugaban Amurka da martani dangane da barazanar da ya yi a kan akasar Iran.
Lambar Labari: 3483657    Ranar Watsawa : 2019/05/20

Bangaren kasa da kasa, dalban jami'ar Almustafa (S) suna halartar babban baje kolin kur'ani na kasa d kasa.
Lambar Labari: 3483656    Ranar Watsawa : 2019/05/19