Ammar Hakim:
Bangaren kasa da kasa, shugaban jam’iyyar Hikma a kasar Iraki ya bayyana yunkurin rarraba kasashen msuulmi da cewa shiri ne wanda Isra’ila za ta ci riba da shi.
Lambar Labari: 3481995 Ranar Watsawa : 2017/10/13
Bangaren kasa da kasa, cibiyar kula da harkokin musulmi ta jahar Michigan a kasar Amurka ta bukaci da a dauki kwararan matakai na kare musulmi.
Lambar Labari: 3481994 Ranar Watsawa : 2017/10/12
Bangaren kasa da kasa, wani dakin cin abinci a birnin Thestar na kasar Birtaniya zai dauki nauyin shrya cin abinci domin hada taimako ga mutanen Rohingya.
Lambar Labari: 3481993 Ranar Watsawa : 2017/10/12
Bangaren kasa da kasa, makarantar Dodalas a kasa Birtaniya ta gayyaci wani mai fadakarwa ta addinin muslunci domin yin bayani kan muslunci ga dalibai.
Lambar Labari: 3481992 Ranar Watsawa : 2017/10/12
Bangaren kasa da kasa, dubban mutane suka gudanar da jerin gwano a kasar Myanmar domin yin kira da a samu sulhu a yankin Rakhine.
Lambar Labari: 3481991 Ranar Watsawa : 2017/10/11
Bangaren kasa da kasa, an gudanar da zaman tattaunawa da aka saba gudanrwa na shekara-shekara sakanin musumi da cocin katolika a birnin new York.
Lambar Labari: 3481990 Ranar Watsawa : 2017/10/11
Bangaren kasa da kasa, Sheikh Yusuf Ad'is minista mai kula da harkokin addini a Palastine ya kirayi al'ummar musulmi mazauna birnin quds da su kasancea cikin masallacin aqsa.
Lambar Labari: 3481989 Ranar Watsawa : 2017/10/11
Bangaren kasa da kasa, hukumar kula da harkokin yawon bude ido a birnin Cape Town a Afirka ta kudu na daukar nauyin koyar da dahuwar abincin halal.
Lambar Labari: 3481987 Ranar Watsawa : 2017/10/10
Bangaren kasa da kasa, musulmi a jahar Ogun da ke tarayyar Najeriya sun bukaci da a bar dalibai mata musulmi da su saka hijabi a cikin yanci a makarantu.
Lambar Labari: 3481986 Ranar Watsawa : 2017/10/10
Bangaren kasa da kasa, mataimakin shugaban kungiyar masu fasaha ta kasa a Najeriya ya gana da shugaban ofishin yada al’adu na Iran a birnin Abuja.
Lambar Labari: 3481985 Ranar Watsawa : 2017/10/10
Bangaren kasa da kasa, jami’an tsaron kasar Kenya sun damke wani malamin addinin kirista mai tsatsauran ra’ayi da ke tunzura mabiyansa zuwa ga tashin hankali.
Lambar Labari: 3481984 Ranar Watsawa : 2017/10/09
Bangaren kasa da kasa, a wani taron da masana da malaman addini suka gudanar a birnin Capetown na kasar Afirka ta kudu sun nuna goyon baya ga Palastine.
Lambar Labari: 3481983 Ranar Watsawa : 2017/10/09
Bangaren kasa da kasa, Mahmud Ibrahim Salama fitaccen marubucin kur'ani mai tsarki dan kasar masar ya rasu yana da shekaru 98 da haihuwa.
Lambar Labari: 3481982 Ranar Watsawa : 2017/10/09
Bangaren siyasa, Babban kwamandan dakarun kare juyin juya halin Musulunci na Iran Manjo Janar Muhammad Ali Ja'afari ya bayyana cewa dakarunsa za su dauki sojojin Amurka tamkar 'yan kungiyar ta'addancin nan ta Daesh matukar dai Amurka ta sanya takunkumi da bata sunan dakarun nasa.
Lambar Labari: 3481981 Ranar Watsawa : 2017/10/08
Bangaren kasa da kasa, Marwan Alaridi wani mai fasahar rubutu dan kasar Lebanon ya gudanar da wani aiki na fasaha mai ban sha’awa na rubutun kur’ani.
Lambar Labari: 3481980 Ranar Watsawa : 2017/10/08
Jagoran Hizbullah:
Bangaren kasa da kasa, Shugaban kungiyar Hizbullah ta kasar Labanon Sayyid Hasan Nasrallah ya bayyana cewar Amurka ce take hana kokarin da ake yi na ganin karshen kungiyar ta'addancin nan ta Daesh, kamar yadda kuma Saudiyya da H.K.Isra'ila su ne ummul aba'isin din rashin tsaron da ake fuskanta a yankin Gabas ta tsakiya.
Lambar Labari: 3481979 Ranar Watsawa : 2017/10/08
Bangaren kasa da kasa, Jim Drami da Sulaiman Gey wasu masana biyu daga kasar Senegal sn ziyarci babban ofishin kamfanin dillancin labaran kur’ani na Iqna.
Lambar Labari: 3481978 Ranar Watsawa : 2017/10/08
Bangaren kasa da kasa, masallacin cambriege masallaci ne da aka gina shi da tsari na musamman wanda ya shafi kare muhalli.
Lambar Labari: 3481977 Ranar Watsawa : 2017/10/07
Bangaren kasa da kasa, ana shirin gudanar da gasar kur'ani mai tsarki mai taken faizun a lardin Port said na kasar Masar a cikin 'yan watanni masu zuwa.
Lambar Labari: 3481975 Ranar Watsawa : 2017/10/07
Bangaren kasa da kasa, musulmi a masallacin Bedfor a cikin yankin Tottengham na kasar Birtaniya sun tara taimakon kudi domin bayar da su ga masu gudun hijira 'yan kabalir Rohingya.
Lambar Labari: 3481974 Ranar Watsawa : 2017/10/07