iqna

IQNA

Bangaren kasa da kasa, Hukumomin kiwan lafiya na Saudiyya, sun haramta wa musulmin jamhuriya Demokuradiyya Congo, zuwa kasar domin sauke farali a bana.
Lambar Labari: 3483886    Ranar Watsawa : 2019/07/27

Bangaren kasa da asa, shugaban Aurka Donald Trump ya yi watsi da kiran 'yan majalisa na neman dakatarr da sayarwa Saudiyya da makamai.
Lambar Labari: 3483879    Ranar Watsawa : 2019/07/25

Bangaren kasa da kasa, Mark Lowcock babban jami’in majalisar dinkin duniya kan harkokin agaji ya caccaki Saudiyya da UAE kan batun Yemen.
Lambar Labari: 3483858    Ranar Watsawa : 2019/07/19

Shahararriyar mawakiyar kasar Amurka wadda ta samu goron gayyata daga masarautar Saudiyya domin halartar taron rawa a Jidda ta janye shirinta na halartar taron.
Lambar Labari: 3483827    Ranar Watsawa : 2019/07/10

Bangaren kasa da kasa, mahukuntan kasar Saudiyya sun hana wani dan Najeriya fita daga kasar bayan gurfanar da shi tare da tabbatar da rashin laifinsa.
Lambar Labari: 3483793    Ranar Watsawa : 2019/06/30

Bangaren kasa da kasa, dakarun Yemen sun sanar da harba wani makami mai linzami kan filin jirgin saman Abha dake lardin Asir a kudu maso yammacin kasar Saudiyya.
Lambar Labari: 3483731    Ranar Watsawa : 2019/06/12

Bangaren kasa da kasa, kusa a kungiyar Ansaullah ya ce daga lokacin da Saudiyya ta fara kaddamar da hare-hare kan kasar Yemen shekaru zuwa yanzu ta rusa masallatai 1024 a fadin kasar.
Lambar Labari: 3483650    Ranar Watsawa : 2019/05/18

Gwamnmatin kasar Qatar ta bukaci gwamnatin Saudiyya da ta fitar da duk wani batu na siyasa a cikin batun da ya shafi aikin hajji.
Lambar Labari: 3483641    Ranar Watsawa : 2019/05/15

A zaman da kwamitin tsaron majalisar dinkin duniya ya gudanar jiya, ya bukaci dukkanin bangarorin rikicin kasar Libya da su dakatar da bude wuta.
Lambar Labari: 3483629    Ranar Watsawa : 2019/05/11

Kungiyar Ansarullah (alhuthi) mai gwagwarmaya da mamayar saudiyya a kasar Yemen, ta bayyana matakin da shugaban Aurka Donald Trump ya dauka na kin amincewa a dakatar da yaki a kan kasar Yemen da cewa, ya tabbatarwa duniya da cewa Amurka ce take yin yin yakin.
Lambar Labari: 3483557    Ranar Watsawa : 2019/04/18

Yariman Saudiyya mai jiran gado Muhammad Bin Salman ya tuntubi sakataren harkokin wajen Amurka ta wayar tarho.
Lambar Labari: 3483477    Ranar Watsawa : 2019/03/20

Babbar jami'ar majalisar dinkin duniya mai kula da ayyukan jin kai a kasar Yemen ta fitar da rahoto dangane da kisan fararen hula 22 da Saudiyya ta yi a ranar Lahadin da ta gabata.
Lambar Labari: 3483455    Ranar Watsawa : 2019/03/13

Bangaren kasa da kasa Mansiyyah Bint Said Bin Zafir Al-ilyani wata tsohuwa ce ‘yar shekaru 75 da haihuwa a yankin Asir a kasar Saudiyya wadda ta hardace kur’ani baki daya.
Lambar Labari: 3483330    Ranar Watsawa : 2019/01/26

Bangaren kasa da kasa, gifan tadiyon kur’ani na kasar Sudiyya ya fitar da wata kira’a wadda itace mafi jimawa a gidan radiyon.
Lambar Labari: 3483321    Ranar Watsawa : 2019/01/17

Bangaren kasa da kasa, an bude babban baje kolin littafai a birnin Jidda na kasar Saudiyya.
Lambar Labari: 3483273    Ranar Watsawa : 2019/01/01

Ministan harkokin wajen kasar Turkiya Ahmad Jawish Auglo ya zargi gwamnatin kasar Saudiyya da kin bayar da hadin kai a binciken da bangaren shari'a na kasar Turkiya ke gudanarwa kan batun kisan Jamal Khashoggi.
Lambar Labari: 3483226    Ranar Watsawa : 2018/12/17

Babbar kotun Turkiya ta bayar da umarnin cafke mutane biyu 'yan kasar Saudiyya wadanda suke da hannu kai tsaye wajen aiwatar da kisan Jamal Khashoggi.
Lambar Labari: 3483182    Ranar Watsawa : 2018/12/05

Rahotanni daga kasar Yemen sun habarta cewa tun daga jiya har zuwa safiyar yau jiragen yakin Saudiyya kan lartdin Hudaida da ke yamamcin Yemen.
Lambar Labari: 3483181    Ranar Watsawa : 2018/12/04

Gwamnatin kasar Holland ta dakatar da sayar wa Saudiyya da ma kasashen da suke cikin kawance da Saudiyya ke jagoranta, da ke kaddamar da hare-hare kan al'ummar kasar Yemen.
Lambar Labari: 3483166    Ranar Watsawa : 2018/11/30

Bangaren kasa da kasa, wasu daga cikin jami'an diflomasiya a majalisar dinkin duniya sun bayyana cewa Amurka na kokarin ganin ta kawo cikas ga kudirin kasar Yemen.
Lambar Labari: 3483160    Ranar Watsawa : 2018/11/28