saudiyya - Shafi 8

IQNA

Bangaren kasa da kasa, an bude babban baje kolin littafai a birnin Jidda na kasar Saudiyya.
Lambar Labari: 3483273    Ranar Watsawa : 2019/01/01

Ministan harkokin wajen kasar Turkiya Ahmad Jawish Auglo ya zargi gwamnatin kasar Saudiyya da kin bayar da hadin kai a binciken da bangaren shari'a na kasar Turkiya ke gudanarwa kan batun kisan Jamal Khashoggi.
Lambar Labari: 3483226    Ranar Watsawa : 2018/12/17

Babbar kotun Turkiya ta bayar da umarnin cafke mutane biyu 'yan kasar Saudiyya wadanda suke da hannu kai tsaye wajen aiwatar da kisan Jamal Khashoggi.
Lambar Labari: 3483182    Ranar Watsawa : 2018/12/05

Rahotanni daga kasar Yemen sun habarta cewa tun daga jiya har zuwa safiyar yau jiragen yakin Saudiyya kan lartdin Hudaida da ke yamamcin Yemen.
Lambar Labari: 3483181    Ranar Watsawa : 2018/12/04

Gwamnatin kasar Holland ta dakatar da sayar wa Saudiyya da ma kasashen da suke cikin kawance da Saudiyya ke jagoranta, da ke kaddamar da hare-hare kan al'ummar kasar Yemen.
Lambar Labari: 3483166    Ranar Watsawa : 2018/11/30

Bangaren kasa da kasa, wasu daga cikin jami'an diflomasiya a majalisar dinkin duniya sun bayyana cewa Amurka na kokarin ganin ta kawo cikas ga kudirin kasar Yemen.
Lambar Labari: 3483160    Ranar Watsawa : 2018/11/28

Bangaren kasada kasa, sakataren harkokin wajen kasar Amurka Mike Pompeoya bayyana cewa har yanzu Saudiyya ba ta bayar da wani gamsashen bayani ba kan kisan gillar da aka yi wa Khashoggi.
Lambar Labari: 3483091    Ranar Watsawa : 2018/11/01

Bangaren kasa da kasa, Wani babban jami'i a cikin gwamnatin Saudiyya ya fallasa yadda aka shirya kisan gillar da aka yi wa Jamal Khashoggi.
Lambar Labari: 3483063    Ranar Watsawa : 2018/10/21

Bangaren kasa da kasa, hukumar tallafawa kananan yara ta majalisar dinkin duniya ta sanar da cewa, kananan yara a kasar Yemen suna cikin mawuyacin hali.
Lambar Labari: 3483034    Ranar Watsawa : 2018/10/08

Bangaren kasa da kasa, Sakamakon farko na binciken da 'yan sandan kasar Turkiya suka gudanar kan bacewar fitaccen dan jaridar Saudiyya mai sukar gwamnati na nuni da cewa, an kashe shi ne a cikin karamin ofishin jakadancin Saudiyya da ke Istanbul.
Lambar Labari: 3483031    Ranar Watsawa : 2018/10/07

Bangaren kasa da kasa, an fara gudanar da gasar karatu da hardar kur’ani mai sarki ta duniya a karo na arbain a kasar saudiyya .
Lambar Labari: 3483027    Ranar Watsawa : 2018/10/04

Rahotanni sun tabbatar da cewa a halin yanzu sannanun malaman wahabiya imanin 60 da masarautar Saudiyya take tsare da su, mafi yawa daga cikinsu ana tuhumarsu da laifin kin jinin salon siyasar Muhammad Bin Salamn ne.
Lambar Labari: 3483009    Ranar Watsawa : 2018/09/24

Kungiyar tallafawa yara ta Save the Children ta ce fiye da yara miliyan biyar ne ke fuskantar barazanar yunwa a daidai lokacin da rikicin kasar ke kara kamari kuma farashin kayan abinci ya yi tashin gwaron zabo.
Lambar Labari: 3482997    Ranar Watsawa : 2018/09/19

Bangaren kasa da kasa, Jami'an tsaron masarautar Saudiyya sun awon gaba da Sheikh Saleh Al Talib daya daga cikin limaman masallacin haramin Makka mai alfarma.
Lambar Labari: 3482916    Ranar Watsawa : 2018/08/23

Bangaren kasa da kasa, Kwamitin kare hakkokin 'yan kasa a kasar Qatar ya sanar da cewa,a shekarar bana Saudiyya ta haramta wa maniyyata daga kasar ta Qatar zuwa aikin hajji domin sauke farali.
Lambar Labari: 3482905    Ranar Watsawa : 2018/08/19

Bangaren kasa da kasa, mahajjata sun fara shiga Mina a yau domin fara shirin tarwiyyah inda hakan za a su yi tsayuwar arafah.
Lambar Labari: 3482904    Ranar Watsawa : 2018/08/19

Bangaren kasa da kasa, gwamnatin Saudiyya ta bayar da kudi dalar Amurka milyan 100 ga kawancen Amurka da ke yaki a Syria.
Lambar Labari: 3482900    Ranar Watsawa : 2018/08/17

Bangaren kasa da kasa, jaridar National Post ta bayyana cewa musulmin kasar Canada sun haramta wa kansu hajji sakamakon matakin Saudiyya a kan kasarsu.
Lambar Labari: 3482895    Ranar Watsawa : 2018/08/15

Bangaren kasa da kasa, Wani malamin Ahlu sunnah dan kasar Saudiyay ya mutu a hannun jami'an tsaron kasar, sakamakon azbatrawar da suka yi masa.
Lambar Labari: 3482893    Ranar Watsawa : 2018/08/14

Bangaren kasa da kasa, Jiragen saman yakin masarautar Saudiyya sun kai wasu jerin hare-haren wuce gona da iri kan lardunan Sa'adah da Hudaidah da suke kasar Yamen.
Lambar Labari: 3482869    Ranar Watsawa : 2018/08/06