iqna

IQNA

Bangaren kasa da kasa, dakarun saman kasar yemen sun kai hari da makamai masu Linzami a filin sauka da tashi na jiragen Abha na da kuma cibiyar Man fetir na Aramko dake kasar Saudiya.
Lambar Labari: 3482561    Ranar Watsawa : 2018/04/11

Bangaren kasa da kasa, babban sakataren kungiyar Hizbullah sayyid Hassan nasrullah ya bayyana cewa an gudanar da wani zama tsakanin manyan jami'an gwamnatin Saudiyya da Syria inda Saudiyya ta bukaci Syria da ta yanke alaka da Iran da Hizbullah.
Lambar Labari: 3482514    Ranar Watsawa : 2018/03/27

Bangaren kasa da kasa, Rahotanni daga kasar Yemen sun tabbatar da cewa akalla fararen hula 17 ne suka rasa rayukansu da suka hada da mata da kananan yara a hare-haren da jiragen yakin masarautar saudiyya suka kaddamar a daren jiya a garin Sa'adah.
Lambar Labari: 3482499    Ranar Watsawa : 2018/03/22

Bangaren kasa da kasa, majalisar kasar Saudiyya za ta yi dubi kan wata shawara da wasu ‘yan majalisa suka bayar kan a rika jinkirta lokacin kiran sallar Isha’i.
Lambar Labari: 3482486    Ranar Watsawa : 2018/03/18

Bangaren kasa da kasa, Ali Jasem wani mai faftuka ne a kasar Saudiyya wanda ya rasa ransa a gidan kaso sakamakon azabtarwa.
Lambar Labari: 3482469    Ranar Watsawa : 2018/03/12

Bangaren kasa da kasa, a yau ne al’ummar Baharain suke gudanar da gangami da jerin gwano domin tunawa da cika shkaru 7 da fara boren neman hakkinsu a ranar 14 watan Fabrairu.
Lambar Labari: 3482394    Ranar Watsawa : 2018/02/14

Bangaren kasa da kasa, kasashen larabawa za su gudanar da wani zama a kasar Jodan domin tattauna batun Quds.
Lambar Labari: 3482268    Ranar Watsawa : 2018/01/04

Bangaren kasa da kasa, an gudanar da tarukan tunawa da cikar shekaru biyu da shahadar sheikh Nimr babban malamin addini a kasar Saudiyya wanda masarautar kasar ta kashe.
Lambar Labari: 3482261    Ranar Watsawa : 2018/01/02

Bangaren kasa da kasa, a hare-haren da jiragen saman yakin masarautar Saudiyya suka kaddamar a yammacin jiya a kan lardin Hudaidah na kasar Yemen, fararen hula talatin ne suka rasa rayukansu, wasu da dama kuma suka jikkata.
Lambar Labari: 3482256    Ranar Watsawa : 2017/12/31

Sayyid Hassan Nasrullah:
Bangaren kasa da kasa, Jagoran kungiyar Hizbullah a wurin taon ranar arbaeen ya yi Allah wadai da ci gaba da tsare Sa'ad Hariri da mahukuntan Saudiyya ke yi, bayan sun tilasta shi yin murabus daga kan mukaminsa na Firayi ministan Lebanon.
Lambar Labari: 3482089    Ranar Watsawa : 2017/11/11

Bangaren kasa da kasa, kakakin ma'aikatar harkokin wajen kasar Iran ya bayyana tuhumce-tuhumcen gwamnatin Saudiyya a kan Iran da cewa ba su da tushe balantana makama.
Lambar Labari: 3482071    Ranar Watsawa : 2017/11/06

Jagoran Hizbullah:
Bangaren kasa da kasa, Shugaban kungiyar Hizbullah ta kasar Labanon Sayyid Hasan Nasrallah ya bayyana cewar Amurka ce take hana kokarin da ake yi na ganin karshen kungiyar ta'addancin nan ta Daesh, kamar yadda kuma Saudiyya da H.K.Isra'ila su ne ummul aba'isin din rashin tsaron da ake fuskanta a yankin Gabas ta tsakiya.
Lambar Labari: 3481979    Ranar Watsawa : 2017/10/08

Bangaren kasa da kasa, Mahukuntan kasar saudiyya sun ce adadin mahajjatan bana ya karu da kusan maniyyata rabin miliyan, idan aka kwatanta da shekarar da ta gabata.
Lambar Labari: 3481844    Ranar Watsawa : 2017/08/29

Bangaren kasa da kasa, rahotanni daga kasar Yemen sun tabbatar da cewa fararen hula da dama ne suka rasa rayukansu a harin jiragen yakin masarautar saudiyya .
Lambar Labari: 3481825    Ranar Watsawa : 2017/08/23

Bangaren kasa da kasa, a wani abu da ake kallonsa a matsayin sassauci a rikici diflomatsiya na tsakanin kasahen Qatar da Saudiyya, sarki Salman ya bada umurnin bude iyakar kasashen biyu.
Lambar Labari: 3481809    Ranar Watsawa : 2017/08/18

Bangaren kasa da kasa, mahukuntan kasar saudiyya sun sanar da rasuwar maniyyata 31 daga cikin wadanda suka isa kasar domin gudanar da aikin hajjin bana.
Lambar Labari: 3481797    Ranar Watsawa : 2017/08/14

Bangaren kasa da kasa, jaridar Financial Times ta ce kungiyoyin kare hakkin bila adama da daman a duniya suna kiran Saudiyya da ta dakatar da yunkurin sare kawunan fararen hula 14 da take shirin yi.
Lambar Labari: 3481788    Ranar Watsawa : 2017/08/11

Bangaren kasa da kasa, Rahotanni daga yankunan gabashin kasar Saudiyya sun tabbatar da cewa a cikin kwanaki biyu jami'an tsaron masarautar iyalan gidan saud sun kasashe fararen hula 5 a yankin Qatif ba tare da bayyani wani dalili na yin hakan ba.
Lambar Labari: 3481745    Ranar Watsawa : 2017/07/28

Bangaren ksa da kasa, Amnesty Internatinal ta yi kakkausar a kan masarautar 'ya'yan Saud da ke rike da madafun iko a kasar Saudiyya, dangane da kisan fararen hula masu nuna adawa da salon mulkinsu.
Lambar Labari: 3481695    Ranar Watsawa : 2017/07/13

Bangaren kasa da kasa, an gudana da taron tunawa da shahid Amin Muhammad Al Hani a hubbaren Imam Hussain (AS) da ke birnin Karbala na Iraki.
Lambar Labari: 3481681    Ranar Watsawa : 2017/07/08