iqna

IQNA

Bangaren kasa da kasa, an kwace wani kwafin kur'ani mai tsarki da aka buga surat fatiha amma tana faraway surat mudassir a Saudiyya.
Lambar Labari: 3481653    Ranar Watsawa : 2017/06/29

Bangaren kasa da kasa, musulmin kasar Sweden sun yi tir da Allah wadai da gaisawar da sarkin Saudiyya ya yi da matar shugaban Amurka Donald Trump.
Lambar Labari: 3481553    Ranar Watsawa : 2017/05/26

Bangaren kasa da kasa, bayan gama ziyarar da ya kai a birnin Riyadh fadar masarautar Saudiyya, tare da gabatar da jawabi ga wasu shugabannin larabawa da na wasu kasashen musulmi, Donald Trump kai tsaye ya wuce zuwa Isra'ila.
Lambar Labari: 3481545    Ranar Watsawa : 2017/05/24

Cibiyar Musulmin Amurka Kan Jawabin Trump
Bangaren kasa da kasa, babbar cibiyar musulmin Amurka ta mayar da martani dangane da kalaman Donald Trump a gaban taron da Saudiyya ta kira a birnin Riyadh.
Lambar Labari: 3481539    Ranar Watsawa : 2017/05/22

Bangaren kasa da kasa, dakarun masarautar ‘ya’yan gidan saud sun kaddamar da farmaki a kan yankin Awamiyya da ke cikin gunduar Qatif a gabashin kasar.
Lambar Labari: 3481502    Ranar Watsawa : 2017/05/10

Bangaren kasa da kasa, babban malamin masarautar ‘ya’yan saud ya kira cibiyar muslunci ta Azhar da malaman da ke cikinta da cewa maha’inta ne.
Lambar Labari: 3481461    Ranar Watsawa : 2017/05/03

Bangaren kasa da kasa, ma'aikatar kula da harkokin addini a kasar Jordan ta hana raba wani kur'ani da aka buga akasar saudiyya h saboda wasu kura-kurai wajen bugunsa.
Lambar Labari: 3481417    Ranar Watsawa : 2017/04/18

Bangaren kasa da kasa mahukuntan kasar Saudiyya sun kasha 'ya'yan ammin shahid Sheikh Nimr su biyu a yankin Ramis da ke cikin gundumar Alawamiyya a gabashin saudiyya h.
Lambar Labari: 3481356    Ranar Watsawa : 2017/03/29

Bangaren kasa da kasa, wani mutum dan Saudiyya da aka bayyana cewa yana fama da tabin hankali ya so cinnawa zanen dake lulube da masallacin Ka'aba mai tsarki.
Lambar Labari: 3481210    Ranar Watsawa : 2017/02/07

Bangaren kasa da kasa, Jaridar The Guardian da ake bugawa a kasar Birtaniya, ta buga wani rahoto da ta harhada dangane da da yakin da Saudiyya take kaddamarwa a kan al'ummar kasar Yemen a fitowarta ta jiya Alhamis.
Lambar Labari: 3481063    Ranar Watsawa : 2016/12/23

Bangaren kasa da kasa, Ministan mai kula da harkokin addini a kasar Tunisia ya rasa kujerarsa sakamakon kakkausar sukar da ya yi a jiya a kan akidar wahabiyanci da kuma tushensa.
Lambar Labari: 3480907    Ranar Watsawa : 2016/11/04

Bangaren kasa da kasa, kamfanin zirga-zirgar jiragen sama na Masar ya sanar da dakatar da zuwa umrah a kasar saudiyya har sai abin da hali ya yi.
Lambar Labari: 3480854    Ranar Watsawa : 2016/10/14

Bangaren kasa da kasa, Sayyid Ammar Hakim ya mayar da martini mai zafi kan kisan kiyashin da Saudiyya take yi kan fararen hula musulmi a Yemen.
Lambar Labari: 3480844    Ranar Watsawa : 2016/10/10

Bangaren kasa da kasa, sakamakon saka kudade masu tarin yawa da Saudiyya ke yi a kasar Tunisia hakan ya sanya wahabiyanci yana yaduwa a kasar matuka.
Lambar Labari: 3480817    Ranar Watsawa : 2016/10/02

Bangaren kasa da kasa, gungun matasa 14 ga watan Fabrairu ya mayar da martini kan kame alhazan Bahrain a Saudiyya.
Lambar Labari: 3480794    Ranar Watsawa : 2016/09/19

Bangaren kasa da kasa, tsohon shugaban hukumar liken asirin kasar Saudiyya kafin faruwar harin 11/9 ya bayyana cewa za su kashe yan shi’a kamar yadda Nazy ta kashe yahudawa.
Lambar Labari: 3461862    Ranar Watsawa : 2015/12/09

Bangaren kasa da kasa, Abdussamad bin Umar Muhammad dan kasar Somalia shi ne mafi karancin shekaru a gasar kur’ani ta kasa da kasa a Saudiyyah.
Lambar Labari: 3446389    Ranar Watsawa : 2015/11/09

Bangaren kasa da kasa, a yau ne ake fara gudanar da gasar karatu da harda da kuma tafsirin kur’ani mai tsarki karo na 37 ta kasarSaudiyya a birnin Makka mai alfarma.
Lambar Labari: 3444466    Ranar Watsawa : 2015/11/07

Bangaren kasa da kasa, kungiyoyin kare hakkin bil adama na duniya suna nuna damuwa dangane da hukuncin zalluncin da kotun masarautar Al Saud ta yanke na kisa kan Ayatollah Sheikh Nimr fitaccen malamin shi’a a kasar.
Lambar Labari: 3395067    Ranar Watsawa : 2015/10/26

Bangaren kasa da kasa, sarkin kasar saudiyya ya isar da sakon ta’aziyya ga jamhuriyar muslunci ta Iran dangane da rasuwar mahajjatan kasar a wannan shekara.
Lambar Labari: 3377205    Ranar Watsawa : 2015/10/01