saudiyya - Shafi 10

IQNA

Bangaren kasa da kasa, Mahukuntan kasar saudiyya sun ce adadin mahajjatan bana ya karu da kusan maniyyata rabin miliyan, idan aka kwatanta da shekarar da ta gabata.
Lambar Labari: 3481844    Ranar Watsawa : 2017/08/29

Bangaren kasa da kasa, rahotanni daga kasar Yemen sun tabbatar da cewa fararen hula da dama ne suka rasa rayukansu a harin jiragen yakin masarautar saudiyya .
Lambar Labari: 3481825    Ranar Watsawa : 2017/08/23

Bangaren kasa da kasa, a wani abu da ake kallonsa a matsayin sassauci a rikici diflomatsiya na tsakanin kasahen Qatar da Saudiyya, sarki Salman ya bada umurnin bude iyakar kasashen biyu.
Lambar Labari: 3481809    Ranar Watsawa : 2017/08/18

Bangaren kasa da kasa, mahukuntan kasar saudiyya sun sanar da rasuwar maniyyata 31 daga cikin wadanda suka isa kasar domin gudanar da aikin hajjin bana.
Lambar Labari: 3481797    Ranar Watsawa : 2017/08/14

Bangaren kasa da kasa, jaridar Financial Times ta ce kungiyoyin kare hakkin bila adama da daman a duniya suna kiran Saudiyya da ta dakatar da yunkurin sare kawunan fararen hula 14 da take shirin yi.
Lambar Labari: 3481788    Ranar Watsawa : 2017/08/11

Bangaren kasa da kasa, Rahotanni daga yankunan gabashin kasar Saudiyya sun tabbatar da cewa a cikin kwanaki biyu jami'an tsaron masarautar iyalan gidan saud sun kasashe fararen hula 5 a yankin Qatif ba tare da bayyani wani dalili na yin hakan ba.
Lambar Labari: 3481745    Ranar Watsawa : 2017/07/28

Bangaren ksa da kasa, Amnesty Internatinal ta yi kakkausar a kan masarautar 'ya'yan Saud da ke rike da madafun iko a kasar Saudiyya, dangane da kisan fararen hula masu nuna adawa da salon mulkinsu.
Lambar Labari: 3481695    Ranar Watsawa : 2017/07/13

Bangaren kasa da kasa, an gudana da taron tunawa da shahid Amin Muhammad Al Hani a hubbaren Imam Hussain (AS) da ke birnin Karbala na Iraki.
Lambar Labari: 3481681    Ranar Watsawa : 2017/07/08

Bangaren kasa da kasa, an kwace wani kwafin kur'ani mai tsarki da aka buga surat fatiha amma tana faraway surat mudassir a Saudiyya.
Lambar Labari: 3481653    Ranar Watsawa : 2017/06/29

Bangaren kasa da kasa, musulmin kasar Sweden sun yi tir da Allah wadai da gaisawar da sarkin Saudiyya ya yi da matar shugaban Amurka Donald Trump.
Lambar Labari: 3481553    Ranar Watsawa : 2017/05/26

Bangaren kasa da kasa, bayan gama ziyarar da ya kai a birnin Riyadh fadar masarautar Saudiyya, tare da gabatar da jawabi ga wasu shugabannin larabawa da na wasu kasashen musulmi, Donald Trump kai tsaye ya wuce zuwa Isra'ila.
Lambar Labari: 3481545    Ranar Watsawa : 2017/05/24

Cibiyar Musulmin Amurka Kan Jawabin Trump
Bangaren kasa da kasa, babbar cibiyar musulmin Amurka ta mayar da martani dangane da kalaman Donald Trump a gaban taron da Saudiyya ta kira a birnin Riyadh.
Lambar Labari: 3481539    Ranar Watsawa : 2017/05/22

Bangaren kasa da kasa, dakarun masarautar ‘ya’yan gidan saud sun kaddamar da farmaki a kan yankin Awamiyya da ke cikin gunduar Qatif a gabashin kasar.
Lambar Labari: 3481502    Ranar Watsawa : 2017/05/10

Bangaren kasa da kasa, babban malamin masarautar ‘ya’yan saud ya kira cibiyar muslunci ta Azhar da malaman da ke cikinta da cewa maha’inta ne.
Lambar Labari: 3481461    Ranar Watsawa : 2017/05/03

Bangaren kasa da kasa, ma'aikatar kula da harkokin addini a kasar Jordan ta hana raba wani kur'ani da aka buga akasar saudiyya h saboda wasu kura-kurai wajen bugunsa.
Lambar Labari: 3481417    Ranar Watsawa : 2017/04/18

Bangaren kasa da kasa mahukuntan kasar Saudiyya sun kasha 'ya'yan ammin shahid Sheikh Nimr su biyu a yankin Ramis da ke cikin gundumar Alawamiyya a gabashin saudiyya h.
Lambar Labari: 3481356    Ranar Watsawa : 2017/03/29

Bangaren kasa da kasa, wani mutum dan Saudiyya da aka bayyana cewa yana fama da tabin hankali ya so cinnawa zanen dake lulube da masallacin Ka'aba mai tsarki.
Lambar Labari: 3481210    Ranar Watsawa : 2017/02/07

Bangaren kasa da kasa, Jaridar The Guardian da ake bugawa a kasar Birtaniya, ta buga wani rahoto da ta harhada dangane da da yakin da Saudiyya take kaddamarwa a kan al'ummar kasar Yemen a fitowarta ta jiya Alhamis.
Lambar Labari: 3481063    Ranar Watsawa : 2016/12/23

Bangaren kasa da kasa, Ministan mai kula da harkokin addini a kasar Tunisia ya rasa kujerarsa sakamakon kakkausar sukar da ya yi a jiya a kan akidar wahabiyanci da kuma tushensa.
Lambar Labari: 3480907    Ranar Watsawa : 2016/11/04

Bangaren kasa da kasa, kamfanin zirga-zirgar jiragen sama na Masar ya sanar da dakatar da zuwa umrah a kasar saudiyya har sai abin da hali ya yi.
Lambar Labari: 3480854    Ranar Watsawa : 2016/10/14