Kungiyar gwagwarmayar Falastinawa ta Hamas ta bukaci masarautar Saudiyya da ta saki Falastinawa da take tsare da su ba tare da wani dalili ba.
Lambar Labari: 3484772 Ranar Watsawa : 2020/05/07
Tehran (IQNA) Sheikh Abdulrahman Al-sudais mai kula da haramin Makka da Madina ya bayyana cewa, mai yiwuwa a bude masallatan biyu a nan gaba.
Lambar Labari: 3484755 Ranar Watsawa : 2020/04/29
Tehran (IQNA) za agudanar da sallar tarawihia bana a masallacin manzon Allah (SAW) ba tare da mahalarta ba.
Lambar Labari: 3484723 Ranar Watsawa : 2020/04/18
Tehran (IQNA) masarautar Al Saud ta sanar da cewa kawancenta da ke kaddamar da hare-hare kan Yemen zai dakatar da hare-haren har tsawon makonni biyu.
Lambar Labari: 3484695 Ranar Watsawa : 2020/04/09
Tehran (IQNA) Majiyar sojojin kasar Yemen ta bayyana cewa a cikin kwanaki bakawai da suka gabata, sojojin Saudiyya sun kai hare-hare kimanin 300 kan yankuna a kasar Yemen.
Lambar Labari: 3484693 Ranar Watsawa : 2020/04/08
Tehran (IQNA) kafofin yada labaran Saudiyya sun bayar da rahotanni kan halin dake ciki a kasar dangane da batun corona.
Lambar Labari: 3484681 Ranar Watsawa : 2020/04/05
Tehran (IQNA) Jami’an hukumar tsaro ta farin kaya a kasar Tunisia sun bankado wani shirin kungiyar Daesh na kai wasu munanan hare-hare a kasar.
Lambar Labari: 3484676 Ranar Watsawa : 2020/04/02
Tehran (IQNA) mahukuntan Saudiyya sun nemi musulmin duniya da su dakatar da shirye shiryen zuwa aikin hajjin bana.
Lambar Labari: 3484673 Ranar Watsawa : 2020/04/01
Tehran (IQNA) jiragen yakin masarautar Al Saud sun kaddamar da munanan hare-hare a kan biranen kasar Yemen a yau.
Lambar Labari: 3484669 Ranar Watsawa : 2020/03/30
Tehran (IQNA) mahukunta a kasar Saudiyya sun sanar da bayar da hutu a makarantun kur’ani na kasar saboda corona.
Lambar Labari: 3484603 Ranar Watsawa : 2020/03/09
Tehran (IQNA) Jaridar Middleast ta bayar da bayanin cewa ya zuwa yanzu ‘ya’yan gidan sarauta 20 ne Muhammad Bin Salman ya bayar da umarnin kame su.
Lambar Labari: 3484601 Ranar Watsawa : 2020/03/08
Tehran – (IQNA) Ma’aikatar kula da harkokin aikin hajji da Umrah a Saudiyya ta sanar da dakatar da ayyukan Umrah.
Lambar Labari: 3484565 Ranar Watsawa : 2020/02/28
Ana ci gaba da kara samun karfafar kawance tsakanin masarautar Saudiyya da gwamnatin yahudawan Isra'ila.
Lambar Labari: 3484560 Ranar Watsawa : 2020/02/25
Tehran - (IQNA) a karon farko a bainar jama'a daya daga cikin manyan malaman yahudawan Isra'ila masu tsatsauran ra'ayin yahudanci ya halarci fadar sarkin Saudiyya.
Lambar Labari: 3484547 Ranar Watsawa : 2020/02/21
Tehran – (IQNA) dakarun kasar Yemen sun sake kaddamar da wasu hare-haren mayar da martani kan kamfanin ARAMCO na masarautar Saudiyya.
Lambar Labari: 3484546 Ranar Watsawa : 2020/02/21
Tehran - (IQNA) sakataren harkokin wajen Amurka Mike Pompeo ya tattauna tare da jami'an gwamnatin Saudiyya kan Iran a ziyarar da ya kai kasar.
Lambar Labari: 3484540 Ranar Watsawa : 2020/02/19
Kungiyar Amnesty International ta yi kakkausar suka kan abin da ta kira hukunta mutane da ake a yi Saudiyya saboda ra’ayinu.
Lambar Labari: 3484491 Ranar Watsawa : 2020/02/06
Gwamnatin Saudiyya ta jinjina wa Donald Trump kan abin da ta kira kokarin da yake na wanzar da zaman lafiya a gabas ta tsakiya.
Lambar Labari: 3484486 Ranar Watsawa : 2020/02/04
Bangarori daban-daban na falastinawa sun yi kira zuwa ga jerin gwano domin yin watsi da yarjejeniyar karni.
Lambar Labari: 3484462 Ranar Watsawa : 2020/01/29
Masarautar Saudiyya na da niyyar yanke taimakon da take bayarwa domin daukar nauyin masallatai a wajen kasar.
Lambar Labari: 3484452 Ranar Watsawa : 2020/01/26