iqna

IQNA

Bangaren kasa da kasa, tun bayan da aka fara gudanar da babban taron zauren majalisar dinkin duniya a ranar Talata da ta gabata, daya daga cikin muhimman abubuwan da suka fi daukar hankali a taron shi ne kalaman kiyayya da Trump ya yi a kan kasar Iran, da kuma irin martanin da shugaba Rauhani na kasar Iran ya mayar masa.
Lambar Labari: 3483018    Ranar Watsawa : 2018/09/29

A cikin wani rahoton da majalisar dinkin duniya ta fitar kan yaduwar cutar kwalara a wasu yankunan jamhuriyar Nijar a cikin 'yan watannin baya-bayan nan, an bayyana cewa mutane 55 ne suka rasa rayukansu.
Lambar Labari: 3482984    Ranar Watsawa : 2018/09/14

Bangaren kasa da kasa, wakilin gwamnatin kasar Syria majalisar dinkin duniya ya jaddada cewa za su ‘yantar da lardin Idlib.
Lambar Labari: 3482974    Ranar Watsawa : 2018/09/11

Kwamitin kare hakkokin bil adama na majalisar dinkin duniya ya kammala dukkanin bincikensa kan rahotannin da ya harhada kan kisan gillar da aka yi wa musulmin Rohingya a kasar Mayanmar.
Lambar Labari: 3482930    Ranar Watsawa : 2018/08/27

Bangaren majalisar dinkin duniya ta yi kakkausar suka dangane da irin halin da musulmin Rihingya suke ciki.
Lambar Labari: 3482922    Ranar Watsawa : 2018/08/24

Bangaren kasa da kasa, a yau Asabar Allah ya yi tsohon babban sakataren majalisar dinkin duniya Kofi Annan rasuwa.
Lambar Labari: 3482901    Ranar Watsawa : 2018/08/18

Bangaren kasa da kasa, majalisar dinkin duniya za ta gudanar da zaman gaggawa kan hare-haren baya-bayan nan da haramtacciyar kasar Isra’ila ta kaddamar kan al’ummar Gaza.
Lambar Labari: 3482741    Ranar Watsawa : 2018/06/09

Bangaren kasa da kasa, an yada wani sako daga wani yaro bafalastine zuwa ga Majalisar Dinkin Duniya.
Lambar Labari: 3482729    Ranar Watsawa : 2018/06/05

Bangaren kasa da kasa, a zaman da kwamitin kare hakkin bil adama na majalisar dinkin duniya ya gudanar na shekara-shekara, ya amince da wasu kudurori guda biyar da suke zargin Isra'ila da take hakkokin Palastinawa.
Lambar Labari: 3482506    Ranar Watsawa : 2018/03/24

Bangaren kasa da kasa, mai mgana da yawun ma’aikatar harkokin kasar Iran Bahram Qasemi ya mayar da martani dangane da hare-haren da Isra’ila ke kaiwa kan Syria.
Lambar Labari: 3482382    Ranar Watsawa : 2018/02/10

Bangaren kasa da kasa, jaridar yahudawn sahyuniya ta Haaretz ta rubuta cewa, hakika Trump ya ji kunya a majalisar dinkin duniya bayan da aka juya masa baya.
Lambar Labari: 3482225    Ranar Watsawa : 2017/12/22

Bangaren kasa da kasa, majalisar dinkin duniya ta aike da sakon taya alhini ga al'umomin Iran da Iraki sakamakon girgizar kasar da aka yi wadda ta lashe rayukan daruruwan mutane.
Lambar Labari: 3482097    Ranar Watsawa : 2017/11/13

Bangaren kasa da kasa, Hukumar Kula da Ayyukan Jin Kai ta Majalisar Dinkin Duniya ta sanar da cewa: Yawan 'yan gudun hijirar Myanmar ko kuma Burma da suka nemi mafaka a kasar Bengaledesh sun haura mutane dubu dari bakwai.
Lambar Labari: 3481929    Ranar Watsawa : 2017/09/24

Bangaren kasa da kasa, ungiyar kare hakkin bil adama ta kasa da kasa ta yi kakkausar suka a kan shugabar gwamnatin Myanmar Aung Suu kyi kan kisan kiyashi a kan msuulmin Rohingya.
Lambar Labari: 3481913    Ranar Watsawa : 2017/09/19

Bangaren kasa da kasa, Wasu alkaluma da Majalisar Dinkin Duniya tafitar sun nuna cewa musulmin Rohingya kimanin dubu 270 ne suka tsere daga kasar Myammar domin yin gudun hijira a kasar Bangaladash.
Lambar Labari: 3481880    Ranar Watsawa : 2017/09/09

Bangarenkasa da kasa, al’ummomin kasashen Sdan da Tunisa sun gudanar da jrin gwano domin yin Allah da kakkausa murya dangane da kisan musulmia Myanmar.
Lambar Labari: 3481879    Ranar Watsawa : 2017/09/09

Bangaren kasa da kasa, Stephen O'Brien babban jami'in majalisar dinkin duniya kan ayyukan agaji ya bayyana cewa ga dukkanin alamu an yi kisan kiyashi a kan musulmi a Afirka ta tsakiya.
Lambar Labari: 3481824    Ranar Watsawa : 2017/08/23

Bangaren kasa da kasa, majalisar dinkin duniya ta dora alhakin kisan daruruwan kananan yara a kasar Yemen a kan gwamnatin Saudiyya.
Lambar Labari: 3481810    Ranar Watsawa : 2017/08/18

Bangaren kasa da kasa, cibiyar da ke fafutukar kare hakkokin Palastinawa a kasar Birtaniya ta yi kira zuwa ga gudanar da taruka a birane 16 na kasar domin taimakon al’ummar birnin Quds.
Lambar Labari: 3481731    Ranar Watsawa : 2017/07/24

Bangaren kasa da kasa, kungiyar kasashen msuulmi ta yi Allawadai da harin da yan bindga kiristoci suka kaddamar a kan musulmi a garin Bangassou da ke cikin jamhuriyar Afirka ta tsakiya.
Lambar Labari: 3481523    Ranar Watsawa : 2017/05/17