Tehran (IQNA) a mako mai zuwa kwamitin tsaron majalisar dinkin duniya zai gudanar da zama kan batun corona.
Lambar Labari: 3484748 Ranar Watsawa : 2020/04/26
Tehran (IQNA) babban sakataren majalisar dinkin duniya ya isar da sakon taya murnar shiga watan Ramadan mai alfarma ga al’ummomin muuslmi na duniya.
Lambar Labari: 3484741 Ranar Watsawa : 2020/04/24
Tehran (IQNA) kungiyar kasashen larabawa ta yi kira ga Isra’ila da ta saki fursunonin Falastinawan da take tsare da su a cikin wannan yanayi na corona.
Lambar Labari: 3484720 Ranar Watsawa : 2020/04/17
Tehran (IQNA) wasu jiragen Isra’ila marassa matuki sun keta hurumin sararin samaniyar birnin Beirut na kasar Lebanon.
Lambar Labari: 3484718 Ranar Watsawa : 2020/04/16
Tehran (IQNA) kasashen duniya da bangarori daban-daban suna ci gaba da yin kakkausar suka kan matakain Trump na yanke tallafin Amurka ga hukumar WHO.
Lambar Labari: 3484715 Ranar Watsawa : 2020/04/15
Tehran (IQNA) babban sakataren majalisar dinkin duniya Antonio Guterres ya bayyana cewa idan al’ummomin duniya suka hada kai za su iya kawar da corona.
Lambar Labari: 3484702 Ranar Watsawa : 2020/04/11
Tehran (IQNA) kwamitin tsaron majalisar dinkin duniya zai gudanar da zama wanda mambobinsa za su halarta ta hanyar yanar gizo.
Lambar Labari: 3484688 Ranar Watsawa : 2020/04/07
Tehran (IQNA) kungiyar gwagwarmayar Falastinawa ta Hamas ta yi Allawadai da kakkausar murya kan takunkuman Amurka a kan kasar Iran.
Lambar Labari: 3484663 Ranar Watsawa : 2020/03/27
Tehran (IQNA) Antonio Guterres babban sakataren majalisar dinkin duniya ya isar da sakon taya murnar idin Norouz.
Lambar Labari: 3484637 Ranar Watsawa : 2020/03/19
Tehran (IQNA) ministan harkokin wajen kasar Iran Muhammad Jawad Zarif ya aike da wasika zuwa ga babban sakataren majalisar dinkin duniya .
Lambar Labari: 3484614 Ranar Watsawa : 2020/03/12
Tehran - (IQNA) Antonio Guterres ya bayyana yunkurin yin kisan gilla a kan firayi ministan Sudan Abdullah Hamduk da cewa abin Allawadai.
Lambar Labari: 3484609 Ranar Watsawa : 2020/03/10
Tehran - (IQNA) babbar jami'ar majalisar dinkin duniya mai hada rahotanni kan laifuka da cizarafin dan adam ta bayyana cewa, kisan Kasim Sulaimani ya saba wa doka.
Lambar Labari: 3484534 Ranar Watsawa : 2020/02/18
Tehran - (IQNA) Antonio Guterres babban sakataen majalisar dinkin duniya ya yi ishara da wata ayar kur'ani a yayin wani jawabinsa.
Lambar Labari: 3484533 Ranar Watsawa : 2020/02/18
Majalisar dinkin dinkin dniya ta ayyana wasu kamfanoni masu aikin gina matsugunnan yahudawa a Falastinu da cewa aikinsu ba halastacce ba ne.
Lambar Labari: 3484519 Ranar Watsawa : 2020/02/13
Jaridar Alakhbar ta bayar da rahoton cewa Mike Pompeo ya bayyana cewa sharadin taimaka ma gwamnatin Lebanon shi ne yanke alaka da Hizbullah.
Lambar Labari: 3484445 Ranar Watsawa : 2020/01/24
Kwamitin tsaron majalisar dinkin duniya ya gudar da zama kan harin da aka kai Mugadishu na Somalia.
Lambar Labari: 3484360 Ranar Watsawa : 2019/12/30
Babbar jami’ar majalsar dinkin duniya a bangaren bincike ta bayyana cewa dole ne a hukunta ‘yan Daesh a kasashensu.
Lambar Labari: 3484204 Ranar Watsawa : 2019/10/29
Majalisar dinkin duniya ta bukaci a mayar da batun kisan kiyashin ‘yan kabilar Rohingyaa Myanmar zuwa kotun manyan laifuka ta duniya.
Lambar Labari: 3484194 Ranar Watsawa : 2019/10/26
Shugaba Hassan Rauhani ya gana da shugaban kasar Faransa Emmanuel Macrona gefen taron babban zauren majalisar dinkin duniya .
Lambar Labari: 3484081 Ranar Watsawa : 2019/09/24
Bangaren kasa da kasa, rahoton majalisar dinkin duniya ya tabbatar da cewa gwamnatin Myanmar ta yi kisan kiyashi kan musulmin Rohingya.
Lambar Labari: 3484060 Ranar Watsawa : 2019/09/17